Monday, April 6
Shadow

Kalli Bidiyon: Ta je kasar Saudiyya a gaban dakin Ka’aba tana rokon Allah ya saka mata kan samarin da suka yaudareta

Wannan wata matashiya ce data je kasar Saudiyya tana rokon Allah a dakin Ka’aba cewa ya saka mata kan samarin da suka yaudareta.

Saidai daga baya an gano ashe Soja Boy yayi rawa da ita.

Lamarin ya jawo cece-kuce sosai.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Matasa a jihar Akwa-Ibom sun fito dan yiwa shugaba Tinubu yakin neman zabe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *