
Tauraruwar fina-finan Hausa, Fati Krishna ta bayyana cewa karya aka mata, bata ce Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aureta ba.
Tace wani ne a cikin gwamnatinsa ya aureta kuma ma bata bayyana sunansa ba.
Tace mutane su sake zuwa su saurari hirar da Hadiza Gabon ta yi da ita.