Friday, September 4
Shadow

Kalli Bidiyon: Tauraruwar fina-finan Hausa, Fati Karishna tayi karin bayani kan rahoton dae cewa, Shugaba Tinubu ya aureta

Tauraruwar fina-finan Hausa, Fati Krishna ta bayyana cewa karya aka mata, bata ce Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aureta ba.

Tace wani ne a cikin gwamnatinsa ya aureta kuma ma bata bayyana sunansa ba.

Tace mutane su sake zuwa su saurari hirar da Hadiza Gabon ta yi da ita.

Karanta Wannan  Ba matsala bane dan siyasar Najeriya ta koma Jam'iyya daya kawai, Adalcin Shugaba Tinubu ne yake kawo 'yan siyasa APC>>Inji Ganduje

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *