
Rahotanni sun ce wani dan siyasa yaje kamfe wani kauye yasa suka rushe masallacin Juma’arsu da alkawarin cewa zai bayar a gina sabo.
Tunda ya tafi daga kauyen bai sake komawa ba.

Rahotanni sun ce wani dan siyasa yaje kamfe wani kauye yasa suka rushe masallacin Juma’arsu da alkawarin cewa zai bayar a gina sabo.
Tunda ya tafi daga kauyen bai sake komawa ba.