
Wannan matashiyar me suna Ama ta dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan kalamanta na cewa, duk masu cewa suna sonta kawai kaya suke son su ja.
Tace su fito kawai su gaya mata gaskiya.
Tace hakan ba matsala bane.
Wannan kalamai nata sun jawo Allah wadai.