
Wannan wani mutum ne da aka kama shi da almajiri suna Luwqdy.
Bayan kamasu an ga Almajirij da Wandonsa a hannu.
Jama’ar gari ne suka kamasu.
Bayan kamasu, an kafa Musu kyamara inda ake tambayar Almajirin sau nawa suka yi yace sau biyu.
Duka sun amsa laifukansu.