Wednesday, April 29
Shadow

Kalli Bidiyon yanda basaraken jihar Kogi ya kubuta daga hannun masu Gàrkùwà da mutane bayan shafe wata daya a hannunsu

Rahotanni daga jihar Kogi na cewa, Basaraken jihar ya samu kubuta daga hannun masu garkuwa da mutane bayan shafe wata daya a hannunsu.

Lamarin dai ya jawo Allah wadai inda da yawa ke cewa Gwamnati ta gaza.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Kwankwaso ya bayyana matakin da zasu dauka akan Abba idan ya koma APC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *