
Ana zargin kashe mutane hudu a Rimin Auzinawa, Karamar Hukumar Ungogo ta Jihar Kano, bayan wani rikici da jami’an tsaro kan rushe gine-gine.
Rahotanni sun bayyana cewa an harbe mutanen ne bayan da suka mayar da martani kan rushewar gidajensu.
Ana zargin kashe mutane hudu a Rimin Auzinawa, Karamar Hukumar Ungogo ta Jihar Kano, bayan wani rikici da jami’an tsaro kan rushe gine-gine.
Rahotanni sun bayyana cewa an harbe mutanen ne bayan da suka mayar da martani kan rushewar gidajensu.