Friday, July 17
Shadow

Da Duminsa: Jami’an tsaro sun kkashe mutane 4 a Rimin Auzinawa, karamar hukumar Ungoggo ta jihar Kano biyo bayan rikicin rushe gidaje

Ana zargin kashe mutane hudu a Rimin Auzinawa, Karamar Hukumar Ungogo ta Jihar Kano, bayan wani rikici da jami’an tsaro kan rushe gine-gine.

Rahotanni sun bayyana cewa an harbe mutanen ne bayan da suka mayar da martani kan rushewar gidajensu.

Karanta Wannan  Faston Da yace za'a yi tashin Qiyama ranar 25 ga watan Disamba yace ba'a mai wahayin shekarar da hakan zai faru ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *