
Wani magidanci da matarsa sun hada baki suka kama kwarton da ya dade yana bibiyarta.
Kakakin ‘yansandan jihar Kano, Abullahi Kiyawa nw ya bayyana hakan inda yace bayan kama kwarton an lakada masa na jaki.
Saidai yace daga baya sanadiyyar na jakin da aka masa ya bar Duniya.
Yace tuni aka kama wadanda ake zargin.