
Wasu matasa a jihar Kaduna sun kwashi ganimar Katakon da aka yi amfani dashi wajan lika fastar Gwamnan Jihar Uba Sani
Gwamnan ya je wajan kaddamar da wani aiki ne, amma tun kamin ya gama wucewa matasan suka dakatawa katakan da aka yi amfani dasu wajan Lika fastocinsa wawa