
An yi taro dan taya tsohon Gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari murnar bashi shugabancin yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na 2027
A wajan Taron manyan ‘yan siyasar sun rika fadar Najeriya amma wanda suka taru a wajan na cewa sai Tinubu.
Lamarin ya dauki hankula a kafafen sada zumunta.