
Wannan wani sanata ne da ya sha da kyar a hannun mutanen mazabarsa a jihar Naija.
Sanatan dan jam’iyyar APC ne, a Bidiyon da ya karade kafafen sada zumunta, An ganshi zagaye da jami’an tsaro.

Wannan wani sanata ne da ya sha da kyar a hannun mutanen mazabarsa a jihar Naija.
Sanatan dan jam’iyyar APC ne, a Bidiyon da ya karade kafafen sada zumunta, An ganshi zagaye da jami’an tsaro.