
Wannan wasu ‘yan arewa ne da suka mayar da hoton Sheikh Musa Lukuwa Sokoto kamar na shedan suna jifarsa.
An gansu sun taru da yawa a wajan inda suke cewa yayi batanci ga iyaye Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam).
Sheikh Musa Lukuwa dai ya bayyana Hadisi wanda ke cewa iyayen Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam).
Sannan yace Hadisin Ingantaccene.
Lamarin ya jawo cece-kuce sosai inda musamman ‘yan darika da wasu Ahlussunah sukace basu yadda da wannan fassara tashi ba.