Tuesday, March 17
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda ‘yan kasar Algeria ke ta murnar kaiwa ga Quarter finals, sun ce Sun gama da Dr. Congo saura Najeriya

Bayan nasarar da suka yi akan Dr. Congo, An ga kasar ‘yan Algeria suna ta tsalle da murnar cewa sun kai ga wasan Quarter finals.

Sun rika bayyana cewa, saura Najeriya.

Karanta Wannan  Gwamna Abba Kabir Ya Bada Gudummuwar Naira Miliyan Biyar Ga Farfesan Jami'ar Usmanu Ɗanfodiyo Dake Sokoto Da Ake Nema Wa Taimako Rashin Lafiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *