Wednesday, February 4
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda ‘yan kasar Algeria ke ta murnar kaiwa ga Quarter finals, sun ce Sun gama da Dr. Congo saura Najeriya

Bayan nasarar da suka yi akan Dr. Congo, An ga kasar ‘yan Algeria suna ta tsalle da murnar cewa sun kai ga wasan Quarter finals.

Sun rika bayyana cewa, saura Najeriya.

Karanta Wannan  Allah Sarki: Yunusa Ahmadu Yusuf kenan wanda aka fi sani da Buhun Barkono da ya rigamu gidan gaskiya bayan ya shiga dakin Ota da wata me suna Ruth a Abuja

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *