
‘Yan Shi’a aun kulle hannu daya na hanyar Kaduna zuwa Kano yayin da suke tattakin Kwanaki Arba’in na imam Hussain(RA).
Matafiya dake bin hanyar nata daukar Bidiyon su da wallafawa a shafukan sada zumunta.
Rahotanni sun bayyana cewa, Tuni sojoji suka fara Sintiri saboda fitowar ‘yan shi’ar.