Saturday, June 27
Shadow

Kalli Bidiyon: ‘Yansanda sun kamasu suka sa min Ankwa, sai na hangi Hular Faston cocinmu, na duka in dauka, ina taba hular sai ankwar dake hannun ta kwance>>Inji Wannan Kiristan

Wannan wani Kirista ne da ya bayyana cewa, ‘yansanda sun kamashi suka saka masa Ankwa.

Yace ya ga hular fastonsa a kasa, ya duka ya dauka, yana taba hular sai ankwar hannunsa ta kwance.

https://twitter.com/i/status/2013521780472791349

Lamarin dai ya bayar da mamaki.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda wani dan majalisar Amurka ke kuka saboda Tausayin Kiristoci da ake Mhuzghunawa a Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *