
Wani Bidiyo ya bayyana a kafafen sada zumunta inda aka ga dandazon matasa sun fito wajan wani neman aiki a Abuja.
Yawansu ya bayar da mamaki inda wasu ke tambayar dama rashin aiki yayi yawa haka a Najeriya?

Wani Bidiyo ya bayyana a kafafen sada zumunta inda aka ga dandazon matasa sun fito wajan wani neman aiki a Abuja.
Yawansu ya bayar da mamaki inda wasu ke tambayar dama rashin aiki yayi yawa haka a Najeriya?