Friday, February 7
Shadow

Kalli Yadda Gwamna Zulum Ke Rushe Gidajen Talakawan Jihar Bornon

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Abunda Gwamna Zulum yake yi wa talakawan jihar sa na rushe gidajen su sam bai dace ba koda kuwa local dillalai ne suka cuce su na saida musu filayen da bana su ba.

Na tabbata akwai wadanda da yawa ba su da masaniyar yadda abun yake kuma hakan zai iya zama silar talaucewar mutane da yawa.

Ya kamata Gwamnatin jihar ta kama dukkannin dillalan da suka cuci al’umma domin su biya wa ‘yanda suka saidawa wurin hakkokinsu, haka zalika Gwamna Zulum shima ya ragewa wa ‘yanda hakan ya shafa asara ta hanyoyi da dama.

Daga Comr Abba Sani Pantami

Karanta Wannan  Direba ya kashe Amurkawa 10 da motarsa yayin bikin sabuwar shekara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *