Saturday, April 18
Shadow

Kasar Amurka, ta gargadi Gwamnatin Tinubu kada ta Murkushe ‘yan Adawa

Wani kamfanin kasar Amurka dake nemawa mutane shiga a wajan Gwamnatin kasar Amurkar ya bayyana cewa ba zasu bari Gwamnatin Tinubu ta murkushe ‘yan Adawa a Najeriya ba.

Kamfanin ya bayyana cewa, Najeriya na da muhimmanci ga tattalin Arzikin Amurka dama Duniya baki daya.

Dan haka ba zasu barta ta fada rikici ba.

Karanta Wannan  Babu wanda ya isa ya sauke Sanata Godswill Akpabio daga mukaminsa saboda wannan dan zargin da Natasha tai masa>>Inji Basaraken jihar Bayelsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *