Monday, May 18
Shadow

Kasar Amurka, ta gargadi Gwamnatin Tinubu kada ta Murkushe ‘yan Adawa

Wani kamfanin kasar Amurka dake nemawa mutane shiga a wajan Gwamnatin kasar Amurkar ya bayyana cewa ba zasu bari Gwamnatin Tinubu ta murkushe ‘yan Adawa a Najeriya ba.

Kamfanin ya bayyana cewa, Najeriya na da muhimmanci ga tattalin Arzikin Amurka dama Duniya baki daya.

Dan haka ba zasu barta ta fada rikici ba.

Karanta Wannan  Na biyawa mahaifiyata aikin Umrah ba tare data sani ba>>Inji Tauraron fina-finan Hausa, Saheer Abdul me tallar Danwake

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *