Wednesday, May 13
Shadow

Kasar Amurka, ta gargadi Gwamnatin Tinubu kada ta Murkushe ‘yan Adawa

Wani kamfanin kasar Amurka dake nemawa mutane shiga a wajan Gwamnatin kasar Amurkar ya bayyana cewa ba zasu bari Gwamnatin Tinubu ta murkushe ‘yan Adawa a Najeriya ba.

Kamfanin ya bayyana cewa, Najeriya na da muhimmanci ga tattalin Arzikin Amurka dama Duniya baki daya.

Dan haka ba zasu barta ta fada rikici ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Matar Sabon Ministan tsaro, Christopher na shan Yabo kan yanda ta durkusa har kasa ta gaishe da shugaba Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *