Wednesday, March 18
Shadow

Limami a jihar Kebbi yace dansanda ya hanasu shiga masallacinsu su yi Sallar Magariba inda yace musu Haramun ne

Wani Limami daga jihar Kebbi ya zargi wani Dansanda da hanasu shiga masallacinsu su yi sallar Magari ba inda yace musu yin hakan haramun ne.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyo inda aa ganshi cikin fushi.

Yace ba’a taba yin gwamnatin data hanasu Sallah ba sai wannan Gwamnatin inda yayi Addu’ar Allah ya rusata.

@fav_umar1

Allah y isamuna Wallahi💔😭😭#fyp #viralvideo @AZ.JNR

♬ original sound – fav_umar🎭
Karanta Wannan  Tsohon Bidiyon Shugaba Tinubu yana cewa idan bai samar da wutar lantarki a mulkinsa na farko ba kada a sake zabeshi ya jawo cece-kuce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *