Thursday, February 26
Shadow

Me ya kai Amurka Sokoto? Musulunci ne kawai suke son durkusarwa>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya yi Allah wadai da harin da kasar Amurka tace ta kai jihar Sokoto.

Malamin yace wannan harin A Borno ‘yan tà’àddà suke me ya kai Amurka Sokoto? Yace wannan suna son su yaki musulunci ne kawai.

Ya ce idan taimakoj tsaro Najeriya take nema kamata yayi ta nema a wajan kasashen Tirkiyya, Pakistan ko China.

Yayi kiran Gwamnatin Najeriya ta yanke huldar tsaro da kasar Amurka.

Karanta Wannan  An yiwa wayoyin Dangote da abokinsa Otedola kutse inda aka ce sai sun biya kudi za'a mayar musu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *