Wednesday, April 8
Shadow

Me ya kai Amurka Sokoto? Musulunci ne kawai suke son durkusarwa>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya yi Allah wadai da harin da kasar Amurka tace ta kai jihar Sokoto.

Malamin yace wannan harin A Borno ‘yan tà’àddà suke me ya kai Amurka Sokoto? Yace wannan suna son su yaki musulunci ne kawai.

Ya ce idan taimakoj tsaro Najeriya take nema kamata yayi ta nema a wajan kasashen Tirkiyya, Pakistan ko China.

Yayi kiran Gwamnatin Najeriya ta yanke huldar tsaro da kasar Amurka.

Karanta Wannan  Matashi me suna Abdullahi dan jihar Katsina da ya yi ridda ya koma Kirista ya fito ya godewa Allah inda yace da yana hanyar bata Amma yanzu Allah ya nuna masa hanyar gaskiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *