Da Duminsa: Kasar Burina Faso ta fitar da sabon bayani kan Jirgin sojin Najeriya data kama da sojojin Najeriya 11 a ciki
Kasar Burkina Faso tace itace ta tursasawa jirgin sojojin Najeriya me suna C-130 ya yi saukar gaggawa saboda basu yadda da shawagin da yake a sararin samaniyarsu ba.
Sun ce sun baiwa sojojinsu umarnin duk jirgin da aka gani irin haka ya shiga kasar ba da Izini ba a harbeshi a darkakeshi ba tare da wata-wata ba.
https://twitter.com/General_Somto/status/1998153345362796811?t=0jPTQhRgMmVMk9ZtuT6oUw&s=19








