Saturday, March 14
Shadow
Kalli Bidiyon:Rashida Mai Sa’a ta tabbatar da yin amfani da kwado me ana Zarmalulu mikewa aka Mijinta

Kalli Bidiyon:Rashida Mai Sa’a ta tabbatar da yin amfani da kwado me ana Zarmalulu mikewa aka Mijinta

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa'a wadda a kwanaki ta dauki hankula saboda kawo wani kwado da tace tana hana mazakutar mazan aure tashi idan aka kulleshi ta tabbatar da yin amfani da kwadon akan mijinta. Wasu abokansu ne suka tsokane ta da hakan kuma bata musa ba. A karshe sai aka ga sun kashe ita da mijinta. https://www.tiktok.com/@hon.danbabangawuna/video/7583416702352755975?_t=ZS-92FE9qkOtYO&_r=1
Kalli Bidiyon: Ina nan kan bakana, a ranar Qiyama bana son Allah ya kaini matakin da saina nemi ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) kamin in shiga Aljannah>>Inji Dr. Hussain Kano bayan da cece-kuce yayi yawa akan kalaman nasa

Kalli Bidiyon: Ina nan kan bakana, a ranar Qiyama bana son Allah ya kaini matakin da saina nemi ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) kamin in shiga Aljannah>>Inji Dr. Hussain Kano bayan da cece-kuce yayi yawa akan kalaman nasa

Duk Labarai
Malam Dr. Hussain Kano ya sake tabbatar da maganarsa cewa baya son Allah ya kaishi matakin da sai ya nemi ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) kamin ya shiga Aljannah ranar Qiyama. Ya bayyana cewa masu sukarsa basu san Addini da kyau bane. Yace aiki shine ke sanadin a saka mutum a Al-jannah amma mutum ya saki jiki yana sharholiya yana tunanin Manzon Allah SAW zai ceceshi ba daidai bane. Yace duk wanda kaga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ceceshi to Fajirine, Ladarsa bata kai yawan da zata shigar dashi Aljannah ba. https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7584025876900187403?_t=ZS-92EzKpE5PzE&_r=1