Saturday, December 13
Shadow
Idan Gwamnati ta ki hukunta Lawal Triumph, to bata da hurumin ci gaba da tsare Abdul Jabbar, hakanan idan wani ya taba Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) nan gaba ba za’a iya hukuntashi ba>>Inji Abdullahi Sani Tijjani

Idan Gwamnati ta ki hukunta Lawal Triumph, to bata da hurumin ci gaba da tsare Abdul Jabbar, hakanan idan wani ya taba Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) nan gaba ba za’a iya hukuntashi ba>>Inji Abdullahi Sani Tijjani

Duk Labarai
Malamin Darika, Abdulfatahi Sani Tijjani ya bayyana cewa idan gwamnati ta kyale Sheikh Lawal Triumph bata hukuntashi ba. Yace daliban Abdul Jabbar Zasu fito su nemi a sakeshi kuma Gwamnatin bata da hurumin ci gaba da rikeshi. Hakanan yace wani ba zai taba Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) nan gaba ba a iya hukuntashi ba. https://www.tiktok.com/@shaaweuei5p/video/7554541718335507730?_t=ZS-905UamenI3N&_r=1
Kalli Bidiyon: Mu ‘yan Fim mun fi malaman Wahabiyawa wanda basa ganin Kimar Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Ilimi>>Inji Tijjani Faraga

Kalli Bidiyon: Mu ‘yan Fim mun fi malaman Wahabiyawa wanda basa ganin Kimar Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Ilimi>>Inji Tijjani Faraga

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Tijjani Faraga ya bayyana cewa su 'yan Kannywood sun barranta kansu da malaman Wahabiyawa da basa ganin kimar Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Yace kai su 'yan fim sun fi malaman Wahabiyawa da basa ganin Kimar Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ilimi. Kalli Bidiyonsa a kasa:: https://www.tiktok.com/@tijjani.faraga3/video/7554660650505538824?_t=ZS-905RRLIpIMz&_r=1
Da Duminsa: Mun dawo mun ci gaba da sayar da man fetur da kudin Naira>>Inji Matatar man Dangote, kasa da awanni 24 bayan da tace ta dakatar da sayar da man da kudin Naira

Da Duminsa: Mun dawo mun ci gaba da sayar da man fetur da kudin Naira>>Inji Matatar man Dangote, kasa da awanni 24 bayan da tace ta dakatar da sayar da man da kudin Naira

Duk Labarai
Matatar man fetur din Dangote ta sanar da cewa ta dawo ta ci gaba da sayar da man fetur da kudin Naira Hakan na zuwane kasa da awanni 24 bayan da matatar tace ta dakatar da sayar da man fetur din da kudin Naira saboda man data tanada dan sayarwa da kudin Naira ya kare Saidai a sabuwar sanarwar, Matatar Dangote tace ta dawo sayar da man fetur din da kudin Naira bayan shiga tsakani da shugaban kwamitin sayar da man fetur da kudin Naira, Dr. Zacch Adedeji yayi. Matatar tace yanzu duk masu sayen man zasu iya saya da kudin Naira kuma zata kai musu kyauta.
Kalli Bidiyo: Riykichi na kara kazancewa tsakanin tsohuwar Budurwar Gfresh, Baby Nice da Matarsa inda Baby Nice tace itama sai ta auri Gfresh

Kalli Bidiyo: Riykichi na kara kazancewa tsakanin tsohuwar Budurwar Gfresh, Baby Nice da Matarsa inda Baby Nice tace itama sai ta auri Gfresh

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohuwar budurwar Tauraron Tiktok, Gfresh Al-Amin me suna Baby Nice tace sai ta aureshi. Ta bayyana hakane bayab da fadan cacar baki ya barke tsakaninta da matar Gfresh din, Maryam 'yar Yola Tace da ta hakura amma yanzu tunda matar Gfresh din na cika baki to sai ta aureshi. https://www.tiktok.com/@babynice_yargaske/video/7554458321323838727?_t=ZS-905OYlSqIfB&_r=1 Hakanan a martaninta, Matar Gfresh ta bayyana cewa, ta isane har ta wa baby Nice kwacen Gfresh har ta aur...
Na fara ganin sakamakon wahalar da kuke sha, Ba zata zama ta banza ba, nan gaba za’a Fanshe>>Shugaba Tinubu

Na fara ganin sakamakon wahalar da kuke sha, Ba zata zama ta banza ba, nan gaba za’a Fanshe>>Shugaba Tinubu

Duk Labarai
Shugaban ya Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, Sakamakon wahalar da 'yan Najeriya ke sha ya fara bayyana. Shugaban ya kuma jinjinawa 'yan Najeriyar bisa nuna dauriya da irin matsin da suka samu kansu a ciki. Shugaban ya bayyana hakane ranar Juma'a a wajan nadin sarautar Olubadan of Ibadanland a garin Ibadan. Tinubu yace wahalar da 'yan Najeriya ke sha saboda tiyatar da yakewa Najeriya ne kuma ba zata zama ta banza ba, nan gaba za'a moreta.
Wallahi Karya nake, kawai ina neman followers ne dan in samu kudin abinci, ina zan kai masa 100>>Inji Mandy Wadda tace zata yi Alfasha da maza 100 saboda ta shiga kundin Tarihin Duniya

Wallahi Karya nake, kawai ina neman followers ne dan in samu kudin abinci, ina zan kai masa 100>>Inji Mandy Wadda tace zata yi Alfasha da maza 100 saboda ta shiga kundin Tarihin Duniya

Duk Labarai
Ayomiposi Oluwadahunsi wadda tace zata yi lalata da maza 100 dan ta samu shiga kundin tarihin Duniya a jihar Legas a yanzu tace da wasa take. Ta bayyana hakane bayan da basaraken Ogun Oba Akintunde Akinyemi yayi kira da a kamata a mata gwajin kwaya sannan a kaita gidan mahaukata. Tace ta yi hakanne kawai dan ta samu mabiya dan kuma ta samu ana bata tallata amma ba zata iya yin lalata da maza 100 ba. https://twitter.com/Teeniiola/status/1971631553232228416?t=Aadoz-syDaUgKCDkcehcqg&s=19
Ana ta kara samun ci gaba a Kannywood:Maryam Yahya ma ta sanar da mallakar sabuwar wayar iPhone 17 pro

Ana ta kara samun ci gaba a Kannywood:Maryam Yahya ma ta sanar da mallakar sabuwar wayar iPhone 17 pro

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar fina-finan Hausa, Maryam Yahya ta shiga cikin sahun wadanda suka mallaki wayar iPhone 17 pro max a masana'antar fina-finan Hausa ta Kannywood. Maryam Yahya ta sanar da mallakar wayar a shafinta na Instagram. Maryam itace ta 3 bayan Ummi Gayu, da Asiya Chairlady da suka sanar da mallakar wayar a baya.