Kalli Bidiyon: Ina neman Afuwar jama’a kan abubuwan da na yi a baya, Natuba>>Inji Sadiya Haruna
Tauraruwar kafafen sadarwa, Sadiya Haruna ta bayyana cewa, tana neman Afuwar mutane kan irin halayyar da ta yi a baya.
Sadiya tace a baya idan taga wani na fada da wani ko da kuwa bata shiri da dayan takan hada kai dashi a muzgunawa wanda bata so.
Tace amma yanzu ta gane hakan ba daidai bane kuma tana neman Afuwa.
Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok.
https://www.tiktok.com/@sayyada_sadiya_haruna/video/7579883688972897592?_t=ZS-91vyv8xT2On&_r=1








