Saturday, December 13
Shadow
Tinubu ya faɗa wa ‘yanmatan Najeriya ‘ku ciyo mana kofi’

Tinubu ya faɗa wa ‘yanmatan Najeriya ‘ku ciyo mana kofi’

Duk Labarai
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya nemi tawagar ƙwallon ƙafa ta matan ƙasar da ta kai masa kofin gasar ƙasashen Afirka yayin da suke shirin buga wasan ƙarshe a yau Asabar. Najeriya za ta kara da mai msaukin baƙi Morocco a birnin Rabat domin neman lashe kofin a karo na 10 jimilla, yayin da Moroccon ke neman kofin a karon farko. "A madadin ƙasar nan baki ɗaya, muna goyon bayanku tare da yin addu'ar ku yi nasara a daren yau, yayin da kuke neman kafa tarihin cin kofi na 10," a cewar Tinubu cikin sanarwar da fadar shugaban ta fitar.
Kwankwaso Gaskiya ya fada, Gwamnatin Tinubu na nunawa Arewa wariya>>Inji Kungiyoyi da yawa daga Arewa

Kwankwaso Gaskiya ya fada, Gwamnatin Tinubu na nunawa Arewa wariya>>Inji Kungiyoyi da yawa daga Arewa

Duk Labarai
Ƙungiyoyin Arewa ciki har da ACF sun goyi bayan maganganun Kwankwaso, kan cewa Gwamnatin Tinubu na nuna wariya ga Arewa Ƙungiyoyin Arewa sun mara wa Jagoran Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso baya kan zarginsa cewa gwamnatin Bola Tinubu tana nuna wariya ga Arewa ta hanyar rabon ayyuka da albarkatu. A cewar Kwankwaso, hakan na ƙara jawo talauci da rashin tsaro a yankin. Me zaku ce?
Kalli Bidiyo da Duminsa:Bashir Mai Shadda ya bayyana tarin Kudaden da mutane suka aikawa Ummi Nuhu har daga kasashen waje

Kalli Bidiyo da Duminsa:Bashir Mai Shadda ya bayyana tarin Kudaden da mutane suka aikawa Ummi Nuhu har daga kasashen waje

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Me shirya Fina-finan Hausa, Bashir Mai Shadda ya bayyana cewa, Mutane sun nunawa Tsohuwar jarumar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu Soyayya. Yace bayan da ya wallafa bayanan ajiyar bankinta, Mutane daga ciki da wajen masana'antar tasu hadda ma daga kasashen waje an rika tura mata kudade. Kuma yace har yanzu kofa a bude take. https://www.tiktok.com/@abmaishadda/video/7531407822160973061?_t=ZM-8yM6Y4v0Srl&_r=1
Allah Sarki: Ji Yanda aka baiwa Buhari jirgin sama lokacin yana kan mulki amma yace baya so

Allah Sarki: Ji Yanda aka baiwa Buhari jirgin sama lokacin yana kan mulki amma yace baya so

Duk Labarai
Har Kyautar Jirgi Aka Yi Wa Marigayi Buhari A Lokacin Yana Kan Mulki, Amma Ya Ki Karba, Cewar Garba Shehu Mai magana da yawun tsohon Shugaban Nijeriya Muhammad Buhari, Mallam Garba Shehu, ya bayar da labarin yadda marigayin ya ƙi karɓar wasu kyautuka lokacin yana mulki, ciki har dakyautar jirgin sama. Da yake magana ta cikin shirin Inside Sources na Channels TV, Garba Shehu ya ce Buhari ya ƙi amincewa da karɓar kyautar agogon lu'ulu'u wani ɗankasuwa a Najeriya ya ƙera da sunansa a jiki, da kuma kyautar jirgin sama da ƙasar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa ta yi masa tayi. "Shugaban ƙasa ya kalli agogon, ya ce 'Agogon lu'ulu'u? Ba zan iya saka wannan ba. Ku faɗa masa yana ƙoƙari…kuma za mu ci gaba da ƙarfafa masa gwiwa. Ya ci gaba da ɗaukaka sunan Najeriya, amma ku mayar masa da agogon n...
Fadar Shugaban kasa ta nuna bacin rai sosai sannan ta nemi Kwankwaso ya baiwa Shugaba Tinubu Hakuri kan ikirarin da yayi cewa Tinubu na nunawa Arewa wariya a mulkinsa

Fadar Shugaban kasa ta nuna bacin rai sosai sannan ta nemi Kwankwaso ya baiwa Shugaba Tinubu Hakuri kan ikirarin da yayi cewa Tinubu na nunawa Arewa wariya a mulkinsa

Duk Labarai
Fadar Shugaban kasa ta bukaci Kwankwaso ya bayar da hakuri ga Tinubu, ya janye maganganunsa kan Gwamnati Daga Ayau News Ministan Ayyuka, Injiniya David Umahi, ya bukaci tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, da ya bada hakuri ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan kalaman da ya yi game da gwamnati. Ayau News ta ruwaito Umahi ya ce maganganun Kwankwaso na zargin gwamnati tana fifita kudu ba su dace ba. Ya bukace shi da ya janye su domin gujewa rarrabuwar kawuna a kasa. Kwankwaso ya zargi gwamnatin Tinubu da nuna fifiko kan yankin kudu, yana cewa an bar Arewa a baya wajen ayyukan cigaba. — A Yau News Me zaku ce?
Dan guntun Mutumincin da ya rage maka zai zube, Baffa Hoto ga Sheikh Farfesa Isa Ali Pantami bayan da Pantamin yace rike Charbi ba laifi

Dan guntun Mutumincin da ya rage maka zai zube, Baffa Hoto ga Sheikh Farfesa Isa Ali Pantami bayan da Pantamin yace rike Charbi ba laifi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Malamin Addinin Islama, Baffa Hotoro ya caccaki babban malamin Addinin Islama, Sheikh Isa Ali Pantami bayan da Pantamin yace rike Charbi ba bidi'a bane. Pantami yace Amfani da charbi ba laifi. Sannan ya kara da cewa duk malamin da yake da ja, yana maraba dashi. Anan ne shi kuma Baffa Hotoro yace ya karbi wannan kalubale na malam Pantami inda yace idan Pantami yaki to lallai sauran mutuncin da ya rage masa zai zube.
Kalli Bidiyon: Ummi Nuhu ita ta jawa kanta duk irin halin da aka ganta a ciki>>Inji Mistin Besty, Ya fallasa irin abinda ya sani akanta

Kalli Bidiyon: Ummi Nuhu ita ta jawa kanta duk irin halin da aka ganta a ciki>>Inji Mistin Besty, Ya fallasa irin abinda ya sani akanta

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Abokin Jarumin Tiktok, Gfresh Al-amin watau Mistin Besty ya hayyana cewa, rayuwar ban tausai da aka ga Ummi Nuhu a ciki ita ta jefa Kanta. Yace ta samu Daukaka da damarmaki a rayuwa amma bata yi amfani dasu ba. Yace dole a Tausaya mata amma maganar gaskiya ita ta jefa kanta a cikin irin wannan rayuwa. https://www.tiktok.com/@mistinbestiebackup/video/7531384814545489158?_t=ZM-8yLtYNmcw8z&_r=1
Ashe Kwankwaso bai samu ganin Shugaba Tinubu a zuwan da yayi Villa, Ji yanda ta kasance

Ashe Kwankwaso bai samu ganin Shugaba Tinubu a zuwan da yayi Villa, Ji yanda ta kasance

Duk Labarai
Rahotanni sun tabbatar da cewa, zuwa na karshe da Tsohon Gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso yayi zuwa fadar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu bai samu ganin shugaban kasar ba. An ruwaito cewa Kwankwaso da shugaba Tinubu sun gana ranar Litinin din data gabata. Saidai Rahoton Daily Trust yace ba'a yi ganawa tsakanin Tinubu da Kwankwaso ba. Daily Trust tace wani taro ne ya kai Kwankwaso fadar shugaban kasar amma ba ganawa da Tinubu ba. Daily Trust ta kara da cewa majiyoyi na kusa da shugaban kasar sun tabbatar mata da cewa babu wata ganawa da aka yi tsakanin shugaba Tinubu da Kwankwaso.
Ko da ‘yan Arewa basu yi Tinubu ba zai ci zaben 2027, saboda duka kudanci shi zasu zaba, kuri’a kadan yake nema daga Arewa ya ci zabe>>Inji Ayodele Fayose

Ko da ‘yan Arewa basu yi Tinubu ba zai ci zaben 2027, saboda duka kudanci shi zasu zaba, kuri’a kadan yake nema daga Arewa ya ci zabe>>Inji Ayodele Fayose

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya bayyana cewa kudancin Najeriya gaba daya na Shugaba Tinubu ne. Yace Tinubu kuri'u kadan yake bukata daga Arewa ya ci zabe. Fayose ya bayyana hakanne a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV. Yace Peter Obi ne zai zo na 2 sannan sai jam'iyyar ADC zata zo na 3 sai watakila PDP ta zo na 4. Ya bayyana cewa idan aka lura da Tarihin da Tinubu ya kafa a siyasar Najeriya, da wuya ya fadi zaben 2027.
Ni shaida ne kaf Najeriya babu dan siyasar da ya kai Buhari Gaskiya da karamci>>Inji Sanara Henry Seriake

Ni shaida ne kaf Najeriya babu dan siyasar da ya kai Buhari Gaskiya da karamci>>Inji Sanara Henry Seriake

Duk Labarai
Tsohon gwannan jihar Bayelsa, Sanata Seriake Dickson ya bayyana cewa tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari na da gaskiya inda yace babu wanda ya kaishi gaskiya a cikin 'yan siyasar Najeriya. Ya bayyana hakane a zauren majalisar Dattijai inda yace Buhari na da karamci da kima sosai. Ya bayar da labarin yanda Kotu ta tsige gwamnan APC a jihar Bayelsa kuma shugaba Buhari ya yadda da hukuncin ba tare da ja ba. https://twitter.com/ibhas1/status/1948624712407433390?t=m3THWd-jeuzOYYsvRk7gMw&s=19