Kalli Bidiyon: Diyar tsohon Gwamnan Kano, Balaraba Ganduje ta bayar da Naira Miliyan 10 a wajan bude shagon kwalliya na Tauraruwar fina-finan Hausa Rashida Mai Sa’a
Diyar tsohon gwamnan Kano, Hajiya Balaraba Ganduje, ta bayar da gudummawar Naira Miliyan 10 a wajan bude shagon kwalliya na Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai sa'a.
An ga Hajiya Balaba na bayyana hakane a cikin sabon shagon na Rashida Mai Sa'a.
https://www.tiktok.com/@sardunan_matasan_gwoza/video/7541067415883353351?_t=ZS-8z5Z0D4RgsC&_r=1








