Kalli Bidiyo: Yayin da ‘ya’yanmu ke zuwa makaranta, ‘ya’yan wasu shuwagabannin sai zuwqar hayaki suka iya>>Inji Ganduje
Tsohon gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa, yayin da 'ya'yansu ke zuwa makaranta, 'ya'yan wasu sai zukar hayaki suke.
Ya bayyana hakane a wajan wani taro da ya halarta.
https://twitter.com/tudunwada__mi/status/1969531475126063420?t=IQY5mUsO_743N9jZ8kUYAA&s=19
Wasu dai sun rika cewa da Kwankwaso yake.








