Monday, December 15
Shadow
Hukumar kula da sararin samaniyar Najeriyar Najeriya tace za’a yi ruwa sosai daga ranar Lahadi zuwa Litinin inda ta bayyana jihohin da hakan zau faru

Hukumar kula da sararin samaniyar Najeriyar Najeriya tace za’a yi ruwa sosai daga ranar Lahadi zuwa Litinin inda ta bayyana jihohin da hakan zau faru

Duk Labarai
Hukumar kula da sararin samaniyar Najeriyar, The Nigerian Meteorological Agency ta bayyana cewa, za'a yi ruwan sama aosai a jihohi daban-daban na Najeriya daga ranar Lahadi zuwa Litinin. Tace ruwan zai sauka a jihohin Taraba, Kebbi, Zamfara, Kaduna, da Adamawa ranar Asarar. Da kuma jihohin Kebbi, Taraba, Zamfara, Borno, Kaduna, Sokoto, Gombe, Bauchi. Imo, Enugu, Abia, Ebonyi, Anambra, Ondo, Oyo, Ogun, Ekiti, Edo, Lagos, Cross River, Akwa Ibom, Delta, Bayelsa, da Rivers. Hukumar ta kuma yi hasashen za'a sake yin ruwan ranar Litinin a Arewa da kudu.
Mafi yawancin kudin a Africa zan rabar dasu>>Inji Me kudin Duniya, Bill Gates

Mafi yawancin kudin a Africa zan rabar dasu>>Inji Me kudin Duniya, Bill Gates

Duk Labarai
Shahararren me kudin Duniya, Bill Gates ya bayyana cewa, mafi yawancin kudinsa da suka kai dala Biliyan $200 a Africa zai rabar dasu. https://www.youtube.com/watch?v=p0ahxfF7Kt4?si=fJeF9368JN6qKbbS Bill Gates ya bayyana hakanne a wajan taron kungiyar hadin kan kasashen Africa da ya gudana a Addis Ababa, Ethiopia. Yace mafi yawancin kudin zai bayar dasu ne karkashin kungiyarsa ta Gates Foundation kuma za'a yi amfani dasu ne wajan inganta harkar Lafiya da Ilimi.

An kàshè mutane 200 a sabon harin da akankai jihar Benue

Duk Labarai
Mutane 200 ne aka kashe a sabon harin da aka kai jihar Benue. Wadanda aka kashe din sun hada da sojoji da 'yan gudun Hijira da mata da yara. Lamarik ya farune a kauyukan Yelewata da Daudu dake karamar hukumar Guma a jihar. Rahoton yace sojoji 5 ne cikin wadanda aka kashe din. Kamin faruwar harin, an samu bayanan sirri cewa hakan zai iya faruwa. Matasa da jami'an tsaro sun shirya tare maharan amma sun musu yawa inda suka sha karfinsu suka afkawa 'yan gudun Hijira. Mutane da yawa an konasu a gidajensu inda wasu kuma aka konasu a shagunansu dake kasuwa. 'yansanda dai sun ce suna bin sahun maharan. Munin hotunan harin yasa ba zamu iya wallafa muku su ba anan.

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Ķudin CCT/RRR 25K Ta Hanyar Biya Ķai Tsaye

Duk Labarai
Shiga Shafin hutudole na WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VbA9rBN1SWt61nQZUj1g Gwamnatin Tarayya Ta Fara Biyan Ķudin CCT/RRR 25K Ta Hanyar Biya Ķai Tsaye Ana biyan ne ga wadanda aka yi musu updating na imformation dinsu, sannan biyan NASSCO ta hanyar ATM na cigaba da tafiya shima. Bankunan da aka fara biya sune UBA, FCMB, FIRST BANK da ECO. Sune na rukunin farko na fara biyan wato (First batch A) payment. Har yanzu ana cigaba da sabunta bayanan dama shigar da bayanan wadanda suka nema tun lokacin mulkin Buhari, idan ba ku sabunta bayanan ku ba za ku iya rashin rabauta da samun wannan tallafin na gwamnatin tarayyar Nijeriya. Shi dai wannan biyan tun farkon mulkin shugaban Tinubu aka fara biya sai aka dakatar da biyan sakamakon wasu badakaloli da ake zargin wasu kuso...
Kalli Bidiyo: A karshe dai an samo me karanta Qur’ani a mintuna 30

Kalli Bidiyo: A karshe dai an samo me karanta Qur’ani a mintuna 30

Duk Labarai
Shiga tasharmu ta WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VbA9rBN1SWt61nQZUj1g A yayin a kwanakin baya takaddama ta kaure kan yiyuwar karanta Qur'ani a mintuna 30, Bayyanar wani bawan Allah yana karatun Qur'ani da sauri yasa ana Tunanin ko irin su ne ake nufin suna karatun Qur'ani a Mintuna 30? Mutumin dai motsa baki kawai aka ga yanayi sai ya dauke shafi ya shiga ba gaba. https://twitter.com/el_bonga/status/1933644267123044811?t=KLM_gieEwleudYS3di2I2w&s=19 Karantun Qur'ani yana bukatar Ayi shi Tartilan.

An ramawa Kura Aniyarta: Kalli Yanda kasar Ìràn ta mayar da wani sashe na kasar Israyla kamar Gàzà

Duk Labarai
Shiga Tasharmu ta WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VbA9rBN1SWt61nQZUj1g Hotunan sakamakon hare-haren da kasar Ìràn ta kaiwa kasar Israyla a jiya na ramuwar gayya na ci gaba da bayyana inda ake ganin yanda makaman Ìràn din suka yi rugu-rugu da gine-gine da dama a kasar ta Israyla. 'Yan Jarida da yawa sun ce basu taba ganin an yiwa kasar Israyla irin wannan barnar ba a tarihin ta, wasu na cewa gani suke kamar suna Gàzà ne. https://twitter.com/cyber_scrutiny/status/1933642733178040705?t=wg8MlR11w94Ng0RQy6PHiw&s=19 Kasar Israyla dai ta mayar da yankin Gàzà kusan kufai inda ra ruguje gidaje da dama. https://twitter.com/gizzmo1414/status/1933776593039864163?t=f2OSLdbm4bnjyax4s2a7-w&s=19 Bidiyon ya bayyana inda aka ga wasu Falasdiynawa na murnar hare-haren...
Kasar Iran tace yau ma zata sake kai hari

Kasar Iran tace yau ma zata sake kai hari

Duk Labarai
Ku yi shiga tasharmu ta WhatsApp inda muke wallafa labarai da Dumi-Duminsu: https://whatsapp.com/channel/0029VbA9rBN1SWt61nQZUj1g Kasar Iran tace a yau ma zata sake kaiwa kasar Israyla harin da ba'a taba kai irinshi ba a tarihin Duniya. Ta bayyana sunayen wasu manyan mutanen kasar Israyla da ta ce sai ta kaisu lahira kamin ta dakata. Itama dai kasar Israyla wadda itace ta fara kai hare-haren, ta kashewa Iran manyan janarorin sojoji da kuma masana ilimin kimiyyar Nòkìlìyà. Rahoton BBChausa yace jimullar mutanen da Israyla ta kashe a Iran sun haura 70 inda wasu sama da 300 kuma suka jikkata.