Kalli Bidiyon: Kaf Masana’antar Kannywood Raba Gardama ne yake burgeni wanda nake jin zan iya aure>>Inji Khadija Muhammad
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Tauraruwar fina-finan Hausa, Khadija Muhammad ta bayyana cewa Kaf Kannywood babu wanda take so take jin zata iya aure sai Raba Gardama.
Ta bayyana hakane a wata hira da aka yi da ita.
Kalli Bidiyon anan:
https://www.tiktok.com/@yaya_muhammad/video/7536865795251522821?_t=ZS-8za1njrJg6T&_r=1
Da aka tambayeta kan Ali Nuhu, tace shi tana kalonsa ne a matsayin Uba.








