Saturday, December 13
Shadow
Mummunar Zanga-zangar kin jinin Korar Baki da shugaba Trump yake yi a kasar Amurka ta barke

Mummunar Zanga-zangar kin jinin Korar Baki da shugaba Trump yake yi a kasar Amurka ta barke

Duk Labarai
Zanga-zangar adawa da korar baki ta barke a kasar Amurka, musamman birnin Los Angeles. Zanga-zangar ta fara ne bayan da hukumar ICE wadda itace ke kula da shige da fici ta kasar ta kama wasu mutane 'yan cirani 118 wanda cikinsu akwai 'yan daba. Zanga-zangar ta barke sosai inda aka rika lalata motoci ana konawa hadda na jami'an tsaro ana yanka musu tayoyin mota. Lamarin ya kazance inda aka fara shiga shagunan mutane ana musu sata. Sannan an lalata gine-ginen Gwamnati. https://twitter.com/nicksortor/status/1931436052415123859?t=GsqUQ-rFdENP8iuJhFIsoQ&s=19 https://twitter.com/nicksortor/status/1931960574801314219?t=UywvL5SCigykvd9TT9zFUA&s=19 Shugaba Trump ya aika da jami'an tsaro da ake kira da National Guard zuwa Birnin na Los Angeles inda ya zargin Gwamna ...
Kwankwaso ya karbi ‘yan APC 1,230 da suka koma jam’iyyar NNPP

Kwankwaso ya karbi ‘yan APC 1,230 da suka koma jam’iyyar NNPP

Duk Labarai
Tsaffin magoya bayan Sanata Abdulrahman Kawu Sumaila, sun koma jam'iyyar NNPP daga APC. Sumaila wanda aka zaba a jam'iyyar NNPC ya watsar da jam'iyyar inda ya koma APC shi da mutanen mazabarsa a watannin da suka gabata. Saidai magoya bayan nasa a yanzu sun barshi inda suka koma jam'iyyar APC bisa jagorancin Jamilu Zamba inda suka ce ya ci amanarsu. Masu komawa NNPP din sun fito daga kananan hukumomin Albasu da Sumaila . Akwai kuma wadanda suka fito daga Bunkure da Tofa da sauransu. Da yake karbarsu a gidansa dake Titin Miler Kano, Kwankwaso ya bayyana cewa ana musu maraba kuma za'a musu adalci a jam'iyyar NNPP.
Shugaba Tinubu zai karrama wasu ‘yan Majalisa a ranar Dimokradiyya

Shugaba Tinubu zai karrama wasu ‘yan Majalisa a ranar Dimokradiyya

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai karrama wasu 'yan majalisar tarayya saboda ranar Dimokradiyya. Tuni gwamnatin tarayya ta sanar da ranar 12 ga watan Yuni a matsayin ranar hutu dan ranar Dimokradiyya. Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai yi amfani da wannan dama dan karrama wasu sanatoci da 'yan majalisar wakilai. Shugaba Tinubu zai gabatar da jawabi ga zaman 'yan majalisar na hadaka tsakanin 'yan majalisar Wakilai da Sanatoci da misalin karfe 12 na ranar 12 ga watan. Kuma zai yi maganane akan cikar Najeriya shekaru 26 da Dimokradiyya ba tare da yin juyin mulki ba, kamar yanda kakakin majalisar, Akin Rotimi ya bayyanar. Ko da a shekarar 2024 ma dai, shugaba Tinubu ya baiwa kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio da takwaransa na majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ...
Gamayyar su Atiku da El-Rufai watsewa zata yi, ba zasu iya yin nasara akan Tinubu ba>>Inji Tanko Yakasai

Gamayyar su Atiku da El-Rufai watsewa zata yi, ba zasu iya yin nasara akan Tinubu ba>>Inji Tanko Yakasai

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dattijon jihar Kano, Dr. Tanko Yakasai ya bayyana cewa, gamayyar su Atiku Abubakar, Peter Obi, da Nasir Ahmad El-Rufai ba zasu yi nasara ba akan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Ya bayyana hakane a hirar da yayi da 'yan Jarida a Abuja. Yakasai wanda shine shugaban kungiyar magoya bayan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yace babu wanda zai yadda da su Atiku. Yace saboda a shekarun baya an basu dama su gyara Najeriya amma suka kasa. Yace a lokacinsu ne aka kashe dala Biliyan...
Fadan Shugaba Tinubu da Gwamnan Legas: Ji yanda ta kaya

Fadan Shugaba Tinubu da Gwamnan Legas: Ji yanda ta kaya

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Legas na cewa, Fadan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da gwamna Legas, Babajide Sonwo Olu ya zo karshe. Gwamnan legas din ya musanta zargin cewa akwai wata rashin Jituwa a tsakaninsa da Tinubu inda yace Tinubu ubane sannan kuma shugabansa ne. Ya bayyana hakane yayin ganawa da manema labarai a Legas din bayan ganawar sirri da suka yi da shugaban kasar Ranar Lahadi inda yace dama can babu wata rashin Jituwa a tsakaninsu. An yi ganawar ne a gidan shugaban kasar dake Ikoyi. An fara zargin akwai wata kullalla tsakanin shugaba Tinubu da Gwamna Sonwo Olu ne bayan da shugaban ya kaddamar da Titin Legas zuwa Calabar amma ba'a ga Sonwo Olu a wajan ba. Sannan a wajan wani taro, shugaban ya gaisar da kowa dake wajan amma bai gaishe da gwamnan Legas din ba.
Ana zargin an baiwa wasu ‘yan Jam’iyyar APC Mukami a hukumar zabe dan su taimakawa Shugaba Tinubu ya ci zaben 2027

Ana zargin an baiwa wasu ‘yan Jam’iyyar APC Mukami a hukumar zabe dan su taimakawa Shugaba Tinubu ya ci zaben 2027

Duk Labarai
Rahotanni na cewa, ana zargin an baiwa wasu 'yan jam'iyyar APC mukami a hukumar zabe me zaman kanta, INEC dan su taimakawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yaci zabe. Kungiyar fafutuka dake saka ido kan yanda akw gudanar da Gwamnati me suna SERAP ce ta yi wannan zargi inda tace tana neman shugaban kasar da ya duba wannan zargi da ake idan gaskiyane a cire wadannan mutane. SERAP tace kamata yayi a maye wadannan mutane da 'yan kasa na gari masu kishi wadanda basu da alaka da kowace jam'iyya. Mataimakin Darakta na SERAP, Kolawole Oluwadare ne ya bayyana hakan a sanarwar da ya fitar ranar 7 ga watan Yuni inda yace barin wadannan mutane a cikin INEC zai sa mutuncin da ake ganin hukumar dashi da gaskiya ya zube. Wadanda ake zargin 'yan APC dinne dake aiki a hukumar INEC sune kamar ...
WANI DAN JAGALIYA YA CHÀKÀWÀ NI BABBAN SOJA WUKA HAR LAHIRA A GADAR KAWO TA JIHAR KADUNA

WANI DAN JAGALIYA YA CHÀKÀWÀ NI BABBAN SOJA WUKA HAR LAHIRA A GADAR KAWO TA JIHAR KADUNA

Duk Labarai
WANI DAN JAGALIYA YA CHAKAWA NI BABBAN SOJA WUKA HAR LAHIRA A GADAR KAWO TA JIHAR KADUNA. Rahotanni daga Jihar Kaduna sun tabbatar da cewar Wani babban jami’in soja, Laftanar Commodore M. Buba, ya rasa ransa bayan da wani ɓarawon waya ya soka masa wuƙa a ƙirji, Kuma ya rasa rayuwar sa har Lahira. Bala'in ya faru ne a gadar Kawo, lokacin da jami’in ya tsaya domin gyara tayar motarsa da ta fashe yayin da yake kan hanyarsa ta dawowa daga Jaji, inda yake karatu a Makarantar Horas da Sojoji ta Armed Forces Command and Staff College. Kakakin hukumar Yan'sanda ta kasa reshen Jihar Kaduna DSP Mansur Hassan ya tabbatar da aukuwar lamarin. Shedun gani da Ido sun ce Sojan ya hana barawon wayar ne kamar yadda ya bukata tun da farko, shi Kuma barawon ya zare wuka ya soka masa a kirji. ...