Monday, December 22
Shadow
Matasa Biyu Kenan Da Masu Kwaçen Waya Suka Kàshè A Unguwàr Shèka Dake Kano A Daren Ranar Larabar Da Ta Gabata, Inda Suka Fasa Shagunan Da Suke Kwana Suķa Kwacè Musù Wayoyi Tare Da Bùŕmà Musù Wùķà

Matasa Biyu Kenan Da Masu Kwaçen Waya Suka Kàshè A Unguwàr Shèka Dake Kano A Daren Ranar Larabar Da Ta Gabata, Inda Suka Fasa Shagunan Da Suke Kwana Suķa Kwacè Musù Wayoyi Tare Da Bùŕmà Musù Wùķà

Duk Labarai
Matasa Biyu Kenan Da Masu Kwaçen Waya Suka Kàshè A Unguwàr Shèka Dake Kano A Daren Ranar Larabar Da Ta Gabata, Inda Suka Fasa Shagunan Da Suke Kwana Suķa Kwacè Musù Wayoyi Tare Da Bùŕmà Musù Wùķà Allah Ya gafarta musu.
Rashin Furta Kalmar ‘Sai Tinubu Da Kashim’ Ya Jawo An Yamutsa Gashin Baki Tsakanin Magoya Bayan Kashim Shettima Da Marasa Goyon Bayansa A Wajen Taron Jam’iyyar APC Na Yankin Arewa Maso Gabas, Inda Aka Tashi Baran-Baran

Rashin Furta Kalmar ‘Sai Tinubu Da Kashim’ Ya Jawo An Yamutsa Gashin Baki Tsakanin Magoya Bayan Kashim Shettima Da Marasa Goyon Bayansa A Wajen Taron Jam’iyyar APC Na Yankin Arewa Maso Gabas, Inda Aka Tashi Baran-Baran

Duk Labarai
Rashin Furta Kalmar 'Sai Tinubu Da Kashim' Ya Jawo An Yamutsa Gashin Baki Tsakanin Magoya Bayan Kashim Shettima Da Marasa Goyon Bayansa A Wajen Taron Jam'iyyar APC Na Yankin Arewa Maso Gabas, Inda Aka Tashi Baran-Baran
Da Duminsa: Ni Gwanine wajan Iya Sulhu kuma Yanzu haka ana tattaunawa zan kawo sulhu a wannan lamari>>Shugaban kasar Amurka, Donald Trump

Da Duminsa: Ni Gwanine wajan Iya Sulhu kuma Yanzu haka ana tattaunawa zan kawo sulhu a wannan lamari>>Shugaban kasar Amurka, Donald Trump

Duk Labarai
Shiga tasharmu ta WhatsApp dan samun labarai: https://whatsapp.com/channel/0029VbA9rBN1SWt61nQZUj1g Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa zai kawo sulhu a yakin da ake yi tsakanin kasashen Iran da Israyla. Shugaban ya bayyana hakane a kafarsa ta sada zumunta. Yace yanzu haka ana kan tattaunawa kuma za'a cimma sulhu. Yace kamar yanda yayi Sulhi tsakanin kasar India da Pakistan, hakanzai yi sulhu tsakanin Iran da Israyla. Shugaban ya bayyana cewa, ko da a mulkinsa na farko yayi sulhu tsakanin kasashen Egypt da Ethiopia da kuma Serbia da Kosovo. Yace dan haka wannan ma ba sabon abu bane a wajensa. Shugaba Trump yace yana kokari sosai amma ba a yaba masa, yace amma yasan mutane na ganin kokarinsa. Wannan na zuwane yayin da kasar Israyla ke ta kira ga kas...
Iran ta kashe Miliyoyi wajan harbawa Israyla makamai amma Israyla ta kashe Biliyoyi wajan taresu>>Zakzaky

Iran ta kashe Miliyoyi wajan harbawa Israyla makamai amma Israyla ta kashe Biliyoyi wajan taresu>>Zakzaky

Duk Labarai
Shugaban kungiyar 'yan Uwa Musulmi ta Najeriya wadda aka fi sani da shi'a, Ibrahim Zakzaky ya bayyana cewa, kasar Iran Miliyoyin kudade ta kashe wajan kaiwa kasar Israyla hare-hare. Saidai yace ita kuma Israylan ta kashe Biliyoyi ne wajan tare wadannan hare-haren. https://www.tiktok.com/@abubakarj.labbaika/video/7515847622884642054?_t=ZM-8xE9vT3lwDV&_r=1 Ya bayyana hakanne a wani faifan Bidiyon sa da aka gani yana jawabi akan yakin da ya barke tsakanin kasar Israyla da Iran.
Kalli Bidiyo: Ina Alfaharin cewa yanzu makiyan mu sun gane mune gatan Musulunci a Duniya>>Inji ‘Yar Shi’a, Fatima

Kalli Bidiyo: Ina Alfaharin cewa yanzu makiyan mu sun gane mune gatan Musulunci a Duniya>>Inji ‘Yar Shi’a, Fatima

Duk Labarai
Shahararriyar 'yar Tiktok, Fatima Ta bayyana cewa tana Alfahari da ganin yanda 'yan Shi'a ko kasar Iran ta zama gatan Musulunci a fadin Duniya baki daya. Fatima ta bayyana hakane a wani Bidiyon Tiktok data saki inda take cewa ko yanzu Kasuwa ta watse, Dan Koli yaci riba game da yakin Iran da kasar Israyla. https://www.tiktok.com/@auntyshanmix80/video/7516097190465441029?_t=ZM-8xE8Zo14K64&_r=1 Kasar Iran ta mayar da zafafan martani akan kasar Israyla bayan data afka mata da yaki ta kashe mata Janarorin sojojinta.
Bai kamata Kasar Amurka ta haramtawa ‘yan Najeriya shiga kasarta ba amma idan yi, Najeriya ma ya kamata ta haramtawa Amurkawan zuwa Najeriya>>Sanata Shehu Sani

Bai kamata Kasar Amurka ta haramtawa ‘yan Najeriya shiga kasarta ba amma idan yi, Najeriya ma ya kamata ta haramtawa Amurkawan zuwa Najeriya>>Sanata Shehu Sani

Duk Labarai
Sanata Shehu Sani ya baiwa kasar Amurka shawarar cewa bai kamata ta saka Najeriya cikin kasashen da zata Haramta shiga kasarta ba. Sanata Sani yace Najeriya bata cikin kasashen dakewa kasar ta Amurka barazana inda yace amma idan suka hana Najeriyar shiga Amurka, ya kamata itama Gwamnatin Najeriya ta dauki irin wannan mataki akan Amurkar. Saidai Sanata Shehu Sani yace ba kowane ke dokin zuwa kasar Amurka ba, wasu ma kauyukansu suke tafiya su yi hutu acan. 'The US should not ban Nigerians from traveling to their country.There is no reason to do that.We don’t fall into the category of those Countries they consider as threats.But if they eventually ban us,Our country should respond with similar gesture.However,there are those of us who appreciate the peace and dignity of our villages ...
Akwai yiyuwar fadawa wahalar man fetur a Najeriya saboda motocin dakon man sun dakatar da daukar man Fetur a matatar Dangote

Akwai yiyuwar fadawa wahalar man fetur a Najeriya saboda motocin dakon man sun dakatar da daukar man Fetur a matatar Dangote

Duk Labarai
Rahotanni daga Legas na cewa kungiyar Direbobi ta (NARTO) ta bayar da Umarnin dakatar da dakon man fetur a matatar Dangote. Hakan na zuwane yayin da aka fito da wani sabon salon karbar Haraji daga Direbobin a Legas. Hakan na nufin idan ba'a warware wannan matsala ba nan da awanni 24 zuwa 48, to akwai yiyuwar za'a fada matsalar karancin man fetur a fadin Najeriya. Shugaban kungiyar, Mr. Yusuf Lawal Othman ya bayyana cewa ba zasu biya sabon harajin na Naira 12,500 ba. Yace kungiyarsu Naira N2,500 zasu iya biya akan kowace mota ba zasu iya biyan Naira dubu 12,500 ba. Yace kuma dukkan yunkurin tattaunawa yaci tura.
‘Safiya ce mai wahala da kuma baƙin ciki’ – Shugaban Isra’ila

‘Safiya ce mai wahala da kuma baƙin ciki’ – Shugaban Isra’ila

Duk Labarai
" Wannan safiya ce mai baƙin ciki da kuma wahala," kamar yadda shugaban Isra'ila Isaac Herzog ya wallafa a shafin X, a daidai lokacin da ƙasar ta wayi gari da hare-haren da Iran ta kai tsakiyar ƙasar da kuma yankuna da ke arewaci. Hare-haren Iran "masu muni" sun kashe tare da jikkata "Yahudawa da Larabawa, ƴan Isra'ila da kuma baƙin haure, ciki har da yara da tsofaffi, mata da maza," in ji Herzog. Ya ƙara da cewa: "Ina makoki da kuma jajantawa iyalan da suka rasa ƴan uwa. Ina addu'ar samun lafiya ga waɗanda suka jikkata da kuma gano mutanen da suka ɓata. Za mu yi makoki tare. Za mu yi nasara tare."
Saudiyya ta ɗauki nauyin kula da alhazan Iran har sai sun samu damar komawa gida

Saudiyya ta ɗauki nauyin kula da alhazan Iran har sai sun samu damar komawa gida

Duk Labarai
Ma'aikatar Aikin Hajji da Umara ta Saudiyya ta fara shirye-shiryen ganin an bai wa alhazan Iran da ke Makkah da Madinah dukkan kulawa da ta kamata. Wannan ya biyo umarni da gwamnatin ƙasar ta bayar, na ganin an kula da alhazan ƙasar har sai sun samu damar komawa gida. Ma'aikatar ta ce jami'anta na aikin duba irin kulawa da ake bai wa mahajjatan Iran 76,000, don tabbatar da cewa babu abin da ya same su yayin da suke Saudiyya. Haka kuma, ma'aikatar tare da haɗin gwiwar takwararta ta Iran, sun tsara yadda za a yi shirin mayar da alhazan gida. "Muna son a gudanar da shirin mayar da alhazan na Iran cikin tsanaki ba tare da wata matsala ba," in ji ma'aikatar ta Aikin Hajji da Umara. Alhazan za su bi ta filin jirgin sama na Sarki Abdulaziz da ke Jeddah da kuma na Mohammed bin Abdul...
Mutum ko wani shugaba ba zai iya gyaran Najeriya ba, dan haka mu ci gaba da addu’a kawai>>Inji Fasto Wale Oke

Mutum ko wani shugaba ba zai iya gyaran Najeriya ba, dan haka mu ci gaba da addu’a kawai>>Inji Fasto Wale Oke

Duk Labarai
Fasto Wale Oke na cocin Pentecostal Fellowship of Nigeria, PFN ya bayyana cewa matsalolin Najeriya sun fi karfin mutum ya gyarasu. Yace dan hakane ma su ka yanke hukuncin ci gaba da yiwa Najeriya addu'a inda yace zasu ci gaba da azumi da addu'a kan Allah ya gyara Najeriya. Yace kuma ya gayawa mutanensu cewa su shiga siyasa kada su yi baya-baya, su shiga a dama dasu. Ba wai maganar karbar katin zabeba, su tsaya takara suma a zabesu.