Friday, December 5
Shadow
Mun samu nasara sosai akan tshageran Dhaji amma kalaman Shugaban Amurka, Trump ya sa suka samu karfin Gwiwar dadowa har suka dauke daliban jihar Kebbi>>Inji Gwamnatin tarayya

Mun samu nasara sosai akan tshageran Dhaji amma kalaman Shugaban Amurka, Trump ya sa suka samu karfin Gwiwar dadowa har suka dauke daliban jihar Kebbi>>Inji Gwamnatin tarayya

Duk Labarai
Gwamnatin tarayya ta bayyana rashin jin dadi kan kalaman shugaban kasar Amurka, Donald Trump na cewa zai kawowa Najeriya hari. Gwamnatin tace wadannan kalaman ne suka karfafa 'yan ta'dda har suka dawo suka kai hari makarantar 'yan mata ta jihar Kebbi. Sakataren Gwamnatin tarayya, George Akume ne ya bayyana hakan ranar Laraba. Yace sun samu nasara sosai akan 'yan Bindigar amma kalaman na Trump yasa suka dawo har suke samun kara fadada ayyukansu. Yace sojojin Najeriya na da kwarewa kuma a baya sun samu nasara sosai akan tsageran dajin dan sun kwato wasu garuruwa dake hannun tsageran dajin. Yace abinda Najeriya ke bukata ba wai wata kasa ta shigo ta yaki 'yan ta'adda ba, tana neman hadin gwiwa ne ta hanyar bayanan sirri da makamai da sauran su musamman daga kasashe irin su Amur...
Kasar Rasha zata shiryawa kasashen da basu kai ga gasar cin kofin Duniya ba wasan cin kofi na musamman wanda shima ta sama mai sunan Kofin Duniya

Kasar Rasha zata shiryawa kasashen da basu kai ga gasar cin kofin Duniya ba wasan cin kofi na musamman wanda shima ta sama mai sunan Kofin Duniya

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, kasar Rasha na shiryawa kasashen Duniya da basu kai ga gasar cin kofin Duniya ba wasanni na musamman dan cin kofin data sakawa auna Kofin Duniya. Za'a buga gasar cin kofinne a daidai lokacin da ake buga gasar cin kofin Duniya a shekara me zuwa. Rasha zata aikata hakanne dan matsawa hukumar kwallon kafa ta Duniya, FIFA lamba ta dage mata takunkumin hana shiga gasar cin kofin Duniyar data kakaba mata. Kasashen da ake tsammanin zasu shiga wannan gasa sun hada da. Russia, Serbia, Greece, Chile, Peru, Venezuela, Nigeria, Cameroon, China, da sauransu.
Kalli Bidiyo: Wannan matashin yayi kira ga gwamnatin Tarayya data hana yada Bidiyon yanda Janar Muhammad Uba ya rigamu gidan gaskiya

Kalli Bidiyo: Wannan matashin yayi kira ga gwamnatin Tarayya data hana yada Bidiyon yanda Janar Muhammad Uba ya rigamu gidan gaskiya

Duk Labarai
Wani matashi dan kudu me suna Scott Iguma ya bayyana cewa, sai da ya zubar da hawaye saboda yanda ya ga aka kashe Janar Muhammad Uba. Yace bai ji dadin yanda ya ga Bidiyon na ta yawo a kafafen sada zumunta ba inda yace yanzu yaya iyalansa zasu ji idan suka ga Bidiyon. Sannan kuma yace ganin Bidiyon zai iya ragewa Sojoji karfin Gwiwa. https://twitter.com/ChuksEricE/status/1991059518629794281?t=8UXiMJ5p5gOuDKXIu-qGvg&s=19
Kalli Bidiyon Da Duminsa: Kasar Amurka ta sassauto kan zargin Mhuzghunawa Kiristoci da tace ana yi a Najeriya bayan haduwa da wakilan Gwamnatin Tarayya

Kalli Bidiyon Da Duminsa: Kasar Amurka ta sassauto kan zargin Mhuzghunawa Kiristoci da tace ana yi a Najeriya bayan haduwa da wakilan Gwamnatin Tarayya

Duk Labarai
Wakilin Amurka ya bayyana cewa kasarsa ta sassauto kan zargin Khisan Kyiyashi da tace anawa Kiristoci a Najeriya. Hakan na zuwane bayan ganawar da wakilan kasar Amurkar suka yi da wakilan Gwamnatin Najeriya. A yanzu kasar Amirkar ta yadda da cewa kowane bangare na musulmi da Kirista na fuskantar wannan barazana ta tsaro. https://twitter.com/BashirAhmaad/status/1991475623479636137?t=Q4V7EXCctJ9XAW0w3TKElA&s=19 Babban me baiwa shugaban kasa shawara akan harkar tsaro malam Nuhu Ribadu ne ya jagoranci tawagar wakilan Gwamnatin Najeriyar a ganawar da kasar Amurka.
Da Duminsa: Kotu ta samu Nnamdy Khanu da Laifi a Tunzura Magoya bayansa su aikata Munanan Laifuka

Da Duminsa: Kotu ta samu Nnamdy Khanu da Laifi a Tunzura Magoya bayansa su aikata Munanan Laifuka

Duk Labarai
Kotu ta tabbatarwa da Shugaban haramtacciyar Kungiyar ÌPÒB dake son kafa kasar Biafra Nnamdi Kanu da laifukan tà'àddànci guda 3. Gwamnatin tarayya ta shigar da kara kan laifukan ta'addanci guda 7 da take zargin Nnamdi Kanu da aikatawa. Mai Shari'a, James Omotosho ne ya bayyana haka a ranar Alhamis. An samu Nnamdy Kanu da tunxura mabiyansa su aukata ayyukan tà'àddànci.
Kalli Bidiyon yanda jami’an tsaro suka zagaye Nnamdy Khanu suna ta kokarin kwace abin magana daga hannunsa yayin da yake ta zhaghin Alkali

Kalli Bidiyon yanda jami’an tsaro suka zagaye Nnamdy Khanu suna ta kokarin kwace abin magana daga hannunsa yayin da yake ta zhaghin Alkali

Duk Labarai
Shugaban kungiyar ÌPÒB dake son kafa kasar Biafra, Nnamdi Kanu ya rika zagin Alkali a kotu yana cewa bai san shari'a ba. Kanu yace babu ta yanda za'a yi a yanke mai hukunci da dokar da babu ita a rubuce. Ya rika maganane yana rike da abin magana watau Lasifika. Saidai Jami'an DSS sun zagayeshi inda suka rika kokarin Kwace abin maganar daga hannunsa. Lamarin ya dauki hankula saboda ya ki bayarwa sai da aka yi amfani da karfi. https://twitter.com/Morris_Monye/status/1991448455332655354?t=nNIGKpQvqAqpSwkVRRcgFw&s=19
A jihata ba’a Mhuzghunawa Kiristoci >>Inji Gwamnan jihar Benue

A jihata ba’a Mhuzghunawa Kiristoci >>Inji Gwamnan jihar Benue

Duk Labarai
Gwamnatin jihar Benue ta karyata cewa ana Mhuzghunawa Kiristoci. Gwamnan jihar, Hyacinth Alia ne ya bayyana haka ga manema labarai. Yace a matsayin sa na Fasto, idan da aka yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi ko ana Jìhàdì bama a jiharsa ba koma a inane a fadin Najeriya, to yana daya daga cikin masu fitowa ya kwarmata. Gwamnan ya bayyana hakane yayin da ake tsaka da yayata labaran cewa ana yiwa Kiristoci Khisan Kyiyashi a Najeriya.
Dalibai ‘yan mata na jihar Kebbi Duk Musulmai ne, Karanta Jadawalin sunayensu

Dalibai ‘yan mata na jihar Kebbi Duk Musulmai ne, Karanta Jadawalin sunayensu

Duk Labarai
Hukumomi a jihar Kebbi sun musanta kalaman da wani ɗan majalisar Amurka ya yi cewa akwai yiwuwar ɗaliban da aka sace a jihar mabiya addinin Kirista ne. Shugaban ƙaramar hukumar Danko/Wasagu, inda lamarin ya faru, Hon Hussaini Bena, ya tabbatar da cewa dukkanin ƴan matan da aka sace, da mai gadin makarantar da aka harbe duk Musulmai ne. A wani rubutu da ya wallafa a shafinsa na X, ɗan majalisar Amurkar Riley Moore ya buƙaci magoya bayansa su taya shi yi wa ƴan matan da aka sace da mutumin da aka kashe addu'a. A cewarsa '' duk da ba mu da cikakken bayani game da lamarin, amma mun san an kai harin ne a wani yanki da ke da kiristoci da yawa a Arewacin Najeriya, wajibi ne gwamnati ta ƙara ƙoƙari wajen kawo ƙarshen wannan zaluncin''. A ranar Litinin da asuba ne wasu ƴanbindiga riƙe d...
Na umurci jami’an tsaro su gaggauta dawo da ƴan matan Kebbi – Tinubu

Na umurci jami’an tsaro su gaggauta dawo da ƴan matan Kebbi – Tinubu

Duk Labarai
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya ce yana takaicin sace ƴan matan da aka yi a Kebbi, da kuma alhinin mutuwar Birgadiya Janar Musa Uba da gwarazan sojojin da suka mutu a jihar Borno. A cikin wani saƙon da ya wallafa a shafinsa na X, Tinubu ya ce ya shiga matuƙar damuwa kan mutuwar sojojin ƙasar da ke bakin aiki. Ya kuma miƙa ta'aziyyarsa ga iyalan waɗanda suka rasu, da kuma saƙon jaje da iyayen ɗaliban da aka sace, inda ya ce yana ci gaba da yi musu addua. '' Ina cikin damuwa sosai kan yadda ƴan bindiga suka katse wa ƴan matan nan karatunsu, na umurci jam'ian tsaro su yi gaggawar dawo da ƴan matan gida'' '' Ina sane da ƙaruwar rashin tsaro a wasu sassan ƙasar, kuma na bai wa jami'an tsaro umurnin daƙile matsalolin cikin gaggawa''. a cewar shugaban. Ya kuma yi kira ga ƴan ƙa...
Allah Sarki: Karanta Jadawalin Manyan Sojojin da suka rhasa Rhayuwkansu a Fagen daga

Allah Sarki: Karanta Jadawalin Manyan Sojojin da suka rhasa Rhayuwkansu a Fagen daga

Duk Labarai
A ranar Talata ne rahotonni suka fara ɓulla cewa mayaƙan ƙungiyar Islamic State of West Africa Province (Iswap) ta kashe Birgediya Janar Musa Uba a jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya. Kisan nasa ya tayar da muhawara game da yadda ƙungiyoyi masu iƙirarin jihadi kamar Boko Haram da Iswap ke kashe manyan jami'an sojin Najeriya, duk da cewa ba shi ne na farko da ya mutu a filin daga ba. Bayanai sun nuna cewa Janar Uba ne babban jami'i na biyu mafi girman muƙami da 'yanbindigar suka kashe tun shekarar 2021. Iswap ta bayar da sanarwar kisansa a shafinta na Telegram, inda ta ce mayaƙanta sun kama shi ranar 15 ga watan Nuwamba bayan harin kwanton-ɓauna da suka kai wa sojojin Najeriya a kusa da garin Wajiroko da ke jihar ta Borno. Rundunar sojan Najeriya ta tabbatar da kai h...