Bayan da ya sha matsa a hannun DSS, Shugaban Kungiyar daliban Najeriya a karshe ya yadda ya karyata kansa kan zargin da yawa dan shugabab kasa, Seyi Tinubu cewa ya sa an masa dukan kawo wuka
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
A karshe dai, Shugaban Kungiyar daliban Najeriya, Atiku Abubakar Isah ya fito ya wanke dan shugaban kasa, Seyi Tinubu kan zarge-zargen da ya masa.
A baya dai An ga Bidiyon Atiku yana cewa Seyi Tinubu ya masa tayin karbar Naira Miliyan 100 dan ya goyi bayan babansa, Bola Ahmad Tinubu.
Yace amma yaki amincewa shine Seyi Tinubun ya dauki nauyin 'yan daba suka lakada masa duka.
Saidai bayan wannan zarge-zargen ne hukumar 'yansandan farin kasa, DSS suka kama shugaban daliban, kam...








