Wednesday, March 11
Shadow
Ya Bude Shagon Siyar Da Yajin Daddawa Bayan Ya Kammala Digiri A Jami’ar Bayero

Ya Bude Shagon Siyar Da Yajin Daddawa Bayan Ya Kammala Digiri A Jami’ar Bayero

Duk Labarai
Ya Bude Shagon Siyar Da Yajin Daddawa Bayan Ya Kammala Digiri A Jami'ar Bayero. Bayan kammala karatunsa na digiri daga jami'ar Bayero ta Kano bai tsaya jiran aiki ba ya buɗe shagon siyar da yajin daddawa a zamanance. Yanzu haka ya dauki ma'aikata a kasansa. Inda shagon nasa yake akan titin gidan zoo dake Kano. Ya kamata matasa su yi koyi da shi. Daga Dr.Yak'S
Sanata Kwankwaso Ya Kaiwa Sani Danja Ziyarar Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifiyarsa

Sanata Kwankwaso Ya Kaiwa Sani Danja Ziyarar Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifiyarsa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Sanata Kwankwaso Ya Kaiwa Sani Danja Ziyarar Ta'aziyyar Rasuwar Mahaifiyarsa.
Duk jam’iyyar da zaku koma ku koma, amma fa mulki ba zai taba komawa Arewa a 2027 ba>>Bode George ya gayawa su Atiku

Duk jam’iyyar da zaku koma ku koma, amma fa mulki ba zai taba komawa Arewa a 2027 ba>>Bode George ya gayawa su Atiku

Duk Labarai
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP, Bode George ya bayyana cewa mulki ba zai koma Arewa ba a shekarar 2027 ba sai shekarar 2031. Ya bayyana hakane a matsayin martani ga komawar su Atiku jam'iyyar ADC. Yace duk jam'iyyar da zasu koma su koma amma mulki ba zai koma Arewa ba. Bode George ya bayyana irin abinda Atiku yake yi da cewa ba na mutane wayayyu bane. Bode George yace idan mutum gidansa ya lalace ba gyarawa ya kamata yayi ba? Yace fitar su Atiku ta nuna kawai lokacin nasara da jin dadi suke so amma ba zasu iya daurewa lokacin wahala ba. Yace amma dai ko menene suka yi, masu zabene dai zasu yanke shawarar wanda suke son zaba.
Da Duminsa: Tsohon Ministan Ministan shari’a, Abubakar Malami ya bar jam’iyyar APC zuwa ADC

Da Duminsa: Tsohon Ministan Ministan shari’a, Abubakar Malami ya bar jam’iyyar APC zuwa ADC

Duk Labarai
Abubakar Malami, wanda ya yi Ministan Shari'a a mulkin Buhari, ya baiyana dacewar tasa ne a wata sanarwa da ya sanyawa hannu ya kuma wallafa a shafinsa na facebook. Ya ce gwamnatin APC ta gaza wajen magance matsalolin talauci da tsaro a karkashin gwamnatin Tinubu, inda ya ce gwamnatin ta fi maida hankali kan harkokin siyasa maimakon magance matsalolin ƙasa.
Da Duminsa:Biyo bayan shigar su Atiku, Shuwagabannin jam’iyyar ADC duk sun sauka daga mukamansu

Da Duminsa:Biyo bayan shigar su Atiku, Shuwagabannin jam’iyyar ADC duk sun sauka daga mukamansu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga babban birnin tarayya, Abuja na cewa, biyo bayan shigar hadakar jam'iyyun Adawa jam'iyyar ADC, shuwagabannin jam'iyyar duk sun ajiye mukamansu. Lamarin ya farune a Shehu Musa Yar’Adua Centre dake Abuja. Shugaban jam'iyyar Ralph Nwosu, ya tabbatar da hakan inda yace sun sauka ne dan yiwa shugabancin jam'iyyar garambawul. Bayan saukarsu, an bayyana David Mark a matsayin sabon shugaban jam'iyyar sannan Rauf Aregbesola a matsayin sakataren jam'iyyar na riko.
Da Duminsa: Duk da yunkurin hana su taron da ake zargin APC da yi, Jam’iyyar ADC ta su Atiku ta na gudanar da taron a Abuja

Da Duminsa: Duk da yunkurin hana su taron da ake zargin APC da yi, Jam’iyyar ADC ta su Atiku ta na gudanar da taron a Abuja

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Jam'iyyar ADC ta na gudanar da taronta a Abuja duk da yunkurin hanata taron da ake zargin jam'iyyar APC da yi. Manyan wanda suka halarci taron sun hada da Atiku Abubakar, Nasir El-Rufai, Peter Obi, Abubakar Malami, da sauransu. Ana gudanar da taronne a Shehu Musa YArÁdua Centre, dakw Abuja. Sauran wadanda suka halarci taron sun hada da David Mark, Rauf Aregbesola, Jibrilla Bindow, Rotimi Amaechi da sauransu.
Duk da rage farashin Man fetur din da matatar man fetur din Dangote ta yi, Gidajen Man fetur sun ki rage farashin man nasu, ji dalilinsu

Duk da rage farashin Man fetur din da matatar man fetur din Dangote ta yi, Gidajen Man fetur sun ki rage farashin man nasu, ji dalilinsu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} 'Yan kasuwa masu gidajen man fetur sun ki rage farashin man fetur dinsu duk da rage farashin man fetur din da matatar man fetur ta Dangote ta yi wadda da yawansu daga can suke saro man. Sun bayyana cewa, zasu iya tafka Asara idan suka rage farashin man fetur din nasu. Sun ce ba zai yiyu su sayar da man fetur din da suke dashi ba a sabon farashin har sai wanda suka saya da tsada ya kare. A ranar Litinin ne matatar Man fetur ta Dangote ta bakin kakakinta, Anthony Chiejina ta san...