Tuesday, April 14
Shadow
Da Duminsa: Ran Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya baci sosai bayan da Shugaba Tinubu ya ki amincewa a kawo ‘yan kasar Venezuela masu laifi Najeriya daga Amurkar bayan da kasar su ta Venezuelan taki Amurka ta mayar dasu gida, Ji matakin da Trump ya dauka akan Najeriya

Da Duminsa: Ran Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya baci sosai bayan da Shugaba Tinubu ya ki amincewa a kawo ‘yan kasar Venezuela masu laifi Najeriya daga Amurkar bayan da kasar su ta Venezuelan taki Amurka ta mayar dasu gida, Ji matakin da Trump ya dauka akan Najeriya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni na cewa rashin Amincewar Najeriya ta karbi 'yan kasar Venezuela masu laifi daga kasar Amurka baiwa shugaban kasar Amurka, Donald Trump dadi ba. Rahoton yace kasashe kusan 5 ne na Afrika Amurka ta nemi su karbi masu laifin hadda Najeriya amma Najeriya taki amincewa. Dalili kenan da shugaban Amurkar Donald Trump ya ji haushi ya kakabawa Najeriya takunkumi kan shiga Amurka. Rahoton yace wannan takunkumi zai ci gaba da zama akan Najeriya har sai Najeriyar ta amince da b...
Shugaba Tinubu ya aika Kashim Shettima ya duba Buhari a Landan sannan ya gano wane hali yake ciki? Ji Halin da Kashim ya tarar da Buhari a Landan

Shugaba Tinubu ya aika Kashim Shettima ya duba Buhari a Landan sannan ya gano wane hali yake ciki? Ji Halin da Kashim ya tarar da Buhari a Landan

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban kasa Bola Tinubu ya aika mataimakinsa, Kashim Shettima ya duba tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a landan. A baya dai an samu rahotanni masu cewa, tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari na can kwance a Landan kasar Ingila bashi da Lafiya. Rahoton yace Shugaba Tinubu ya aika da Kashim Shettima bayan gaishe da Buhari ya kuma dubo masa da halin da tsohon shugaban kasar ke ciki. A baya rahotanni sun ce an kai tsohon shugaban kasar bangaren kula da marasa lafiya na m...
Kamar Tinubu, Shima Kashim Shettima yayi magana akan ‘yan Adawa

Kamar Tinubu, Shima Kashim Shettima yayi magana akan ‘yan Adawa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya yi magana akan jam'iyyun 'yan Adawa. Kashim Shettima yayi maganar ne ranar Alhamis a wajan wani taro da ya halarta a Abuja. Shettima ya bayyana cewa, ana da jam'iyyu da yawa a Najeriya, akwai PDP akwai Sabuwar PDP akwai NNPP akwai kuma Jam'iyyar Hadaka wadda yayansa, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya jagoranci kafawa watau ADC. Yace amma duka abinda ya hada mutanen cikin jam'iyyun abu daya ne. Shettima ya kuma bayar da labarin yanda...
Kalli Bidiyo yanda fuskar matar Gfresh ta kukkumbura, mutane na cewa, Anata cece-kuce

Kalli Bidiyo yanda fuskar matar Gfresh ta kukkumbura, mutane na cewa, Anata cece-kuce

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Bayan da tauraron Tiktok Gfresh Al-amin da matarsa suka yi kokawa inda har ake cewa Gfresh din ya mari matarsa. An ga sun sake yin Bidiyo kuma cewa sun shirya. Saidai a Bidiyon wasu sun lura da cewa, Fuskar matar Gfresh din ta Kumbura. Inda ake cewa mari ko naushij da ya mata ne. https://www.tiktok.com/@maryamayola/video/7525597381467884856?_t=ZM-8xvltvjQdYD&_r=1 Amma a martaninsa, Gfresh yace ko budurwarsa be taba duka ba ballantana matarsa. Rikicinsu dai ya s...
Wata Sabuwa: Shugaban Amurka, Donald Trump ya nemi Najeriya ta amince ta karbi masu laifi ‘yan kasar Venezuela zuwa Najeriya saboda kasarsu taki karbarsu saidai shugaba Tinubu yaki amincewa

Wata Sabuwa: Shugaban Amurka, Donald Trump ya nemi Najeriya ta amince ta karbi masu laifi ‘yan kasar Venezuela zuwa Najeriya saboda kasarsu taki karbarsu saidai shugaba Tinubu yaki amincewa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Kasar Amurka ta nemi Najeriya ta karbi 'yan kasar Venezuela masu laifi da take son mayarwa kasarsu ta Asali amma kasar tasu ta ki amincewa. Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ga manema labarai. Yusuf Tuggar yace ba zai yiyu Najeriya na da nata matsalar ba ta kuma dauko wata matsalar ta dorawa kanta. Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ne ya zo da wannan tsarin inda yake mayar da masu laifi zuwa kasashen su na Asali. ...
Rikici Da Duminsa:Baka da ikon cire Gwamna Fubara, doka bata baka dama ba, Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya gayawa Shugaba Tinubu

Rikici Da Duminsa:Baka da ikon cire Gwamna Fubara, doka bata baka dama ba, Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya gayawa Shugaba Tinubu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga Abuja na cewa, mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya caccaki shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu kan dakatar da gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara. Kashim yayi wannan naganane a wajan kaddamar da wani littafi da ya halarta. Ya ce a lokacin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan yana mulki, ya so ya cireshi a matsayin gwamna dalilin matsalar tsaro. Saidai kakakin majalisa a wancan lokacin Aminu Waziri, Tambuwal bai amince ba. Hakanan babban lauyan gwamnat...
Kalli Bidiyo: Kwarkwatar da aka gani a jikin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Ba ta datti bace, Albarka da Rahamar Manzon Allah taje zamu, amma Jahilan ‘yan Darika basu Fahimta ba>>Inji Malam Ibrahim Matayassara

Kalli Bidiyo: Kwarkwatar da aka gani a jikin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Ba ta datti bace, Albarka da Rahamar Manzon Allah taje zamu, amma Jahilan ‘yan Darika basu Fahimta ba>>Inji Malam Ibrahim Matayassara

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Malamin Addinin Islama da akewa lakabi da Malam Ibrahim Matayassara ya bayyana cewa Haukane da rashin lissafi dan an ce an ga kwarkwata a jikin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) mutum ya kawo kazanta a ransa. Ya bayyana cewa kwarkwatar ta musamman ce kuma taje samun Rahama da Albarkar Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ne. Yace dan haka 'yan darika da suke tunanin kawo kazanta ga Manzon Allah to ya kamata a kaisu gidan mahaukata. https://www.tiktok.com/@ibrahimmatayassara/vi...
Kalli Bidiyon: A karo na biyu bayan an ga Bidiyon su suna kokawa da zagin Juna, Gfresh Al-amin da matarsa sun sake shiryawa

Kalli Bidiyon: A karo na biyu bayan an ga Bidiyon su suna kokawa da zagin Juna, Gfresh Al-amin da matarsa sun sake shiryawa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin a karo na biyu ya sake sanar da shiryawa da matarsa. An ga Gfresh yanawa matarsa guda yana rera wakar sa'adu Bori. Hakan na zuwane awanni kadan bayan da aka ga Bidiyon sa a live suna kokawa shi da matarsa, tana ce masa me yasa ya rungumi Sadiya Haruna shima yana cewa me yasa ta mai Munafurci. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7525476495096106296?_t=ZM-8xum3zcElkM&_r=1 Hakan na zuwanw yayin da tsohuwar Budurwar Gfresh Al-amin, ...
Kalli Hotunan Kwanan Dalibai na jami’ar kasar Ghana da suka kayatar

Kalli Hotunan Kwanan Dalibai na jami’ar kasar Ghana da suka kayatar

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hotunan Kwanan Dalibai na jami'o'in kasar Ghana sun dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta. Hotunan sun rika yawo a kafafen sada zumunta anata yabawa da su ana kuma kwatanta su dana Najeriya.
Karya yake a kafa ya rika zuwa makaranta har ya gama>>Abokin Karatun Ministan Abuja, Nyesome Wike ya karyatashi kan cewa, A mota kirar Mercedes Benz ya rika zuwa makaranta

Karya yake a kafa ya rika zuwa makaranta har ya gama>>Abokin Karatun Ministan Abuja, Nyesome Wike ya karyatashi kan cewa, A mota kirar Mercedes Benz ya rika zuwa makaranta

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wani da yayi ikirarin shi abokin karatun ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ne ya karyata Ministan kan ikirarin da yayi cewa a mota kirar Mercedes Benz ya rika zuwa jami'a har ya kammala karatunsa. Mutumin me suna, Allen Wogu ya wallafa a shafinsa na sada zumunta cewa, ga su abokan karatun Wike da ransu amma yana son ya rika karya. Yace su dai basu san Wike ya rika zuwa makaranta da motar Mercedes Benz ba watakila a zuciyarsa ne yake tunanin hakan. Wike yayi kar...