Monday, April 6
Shadow
Neman Shawara: Ni matar Aure ce, An samu matsala, Tsautsai yasa abokin aiki na a ofis ya dirkamin ciki, mijina kuma ya zata cikinsa ne amma abin ya dameni, me ya kamata na yi?

Neman Shawara: Ni matar Aure ce, An samu matsala, Tsautsai yasa abokin aiki na a ofis ya dirkamin ciki, mijina kuma ya zata cikinsa ne amma abin ya dameni, me ya kamata na yi?

Duk Labarai
Wata matar aure dake aiki ta shiga tsaka mai wuya. Tace a boye sunanta inda tace ta fara lalata da abokin aikinta a Ofis inda ya dirka mata ciki a karin farko. Tace a lokacin dansu bai cika shekara guda ba, mijinta kuma yasha cikinsa ne dan haka yace ta zubar da cikin dan su samu su baiwa karamin dansu kulawa. Tace saidai a karo na biyu, abokin aikin nata ya sake dirka mata ciki inda tace amma a wannan karin mijin nata yace kada ta zubar da cikin. Musamman lura da cewa a baya ya sata ta zubar da cikin. Tace abinda ke damunta shine mijin nata bai san cewa, cikin ba nasa bane gashi yana ta nan nan da ita. shine take
Ji yanda matasa suka kàshè DPO bayan da aka zargi DPOn da Kàshè wani matashi da duka a Kano

Ji yanda matasa suka kàshè DPO bayan da aka zargi DPOn da Kàshè wani matashi da duka a Kano

Duk Labarai
Mafusata Sun Yi Silàr Mùtùwaŕ DPO'n 'Yañ Sanďà Na Garin Rano Bayan Sun Far Masa Sakamakon Zargiñsa Da Kàshè Wani Matashi Biyo Bayan Dukan Da Ya Yi Masa Lamarin dai ya jawo konè-konè da fashè-fashen motocin 'yan sandan na garin Rano dake Kano, biyo bayan mutuwar matashin. Majiyar Rariya ta tabbatar da cewa DPO'n ya rasa ne bayan gajeruwar jinya a asibiti.
YANZU-YANZU: Kakakin Majalisa Tajudeen Abbas Ya Janye Kudirin Tilasta Zaɓe wanda za’a rika cin mutum tarar Naira dubu dari bayan da ya sha suka

YANZU-YANZU: Kakakin Majalisa Tajudeen Abbas Ya Janye Kudirin Tilasta Zaɓe wanda za’a rika cin mutum tarar Naira dubu dari bayan da ya sha suka

Duk Labarai
Kakakin Majalisar Wakilai, Rt. Hon. Tajudeen Abbas, ya janye kudirin dokar da ke neman tilasta wa 'yan Najeriya kada kuri'a a kowane zaɓe. Kudirin dai na neman gyara Dokar Zaɓe ta 2022, inda aka tanadi cewa duk masu cancantar kada kuri’a dole ne su fito su zaɓa a kowanne zabe, kuma wanda ya ki, zai iya fuskantar hukunci na daurin watanni shida zuwa tara, ko tara har Naira 100,000. Sai dai, wannan kudiri ya jawo ce-ce-ku-ce daga jama’a da kungiyoyin kare hakkin dan adam. Kungiyar SERAP ta bayyana cewa wannan yunkuri ya sabawa yancin dan adam, kundin tsarin mulki da kuma dokokin kasa da kasa. Sun jaddada cewa 'yancin kada kuri’a yana nufin mutum na da damar yanke shawara – ya kada kuri’a ko kuma ya ki. Haka kuma, sun yi barazanar daukar matakin shari’a idan aka amince da kudirin. Fi...
Iyalina sunce matsin Yayi Yawa in Aje Mukamina Kada A Kàshè ni, Kamar Yanda Aka Kèshè Thomas Sankara: Nace Masu A A Koda na Mùtù To Tabbas Na Mùtù ne Wurin ceto Al’ummar mu>>Inji Matashin Shugaban kasar Burkina

Iyalina sunce matsin Yayi Yawa in Aje Mukamina Kada A Kàshè ni, Kamar Yanda Aka Kèshè Thomas Sankara: Nace Masu A A Koda na Mùtù To Tabbas Na Mùtù ne Wurin ceto Al’ummar mu>>Inji Matashin Shugaban kasar Burkina

Duk Labarai
Iyalina sunce matsin Yayi Yawa in Aje Mukamina Kada A Kashe ni, Kamar Yanda Aka Kashe Thomas Sankara: Nace Masu A A Koda na Mutu To Tabbas Na Mutu ne Wurin ceto Al'ummar mu. Shugaban kasar Burkina Faso Ibrahim Traore Tabbas Kowa Yasan Akwai Kalubale Mai Yawa A Gaban Sa, A Halin Yanzu Kawai Muna Yimasa Addua Allah Ya kara Bashi Kariya.
Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kulle ofishin hukumar karbar Haraji ta kasa, FIRS, da bankin Access Bank, da gidan Man Total da sauransu saboda rashin biyan Haraji

Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kulle ofishin hukumar karbar Haraji ta kasa, FIRS, da bankin Access Bank, da gidan Man Total da sauransu saboda rashin biyan Haraji

Duk Labarai
Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja, FCTA ta kulle matan gine-gine a birnin saboda rashin biyan kudaden haraji da ake binsu. Wasu daga cikin manyan gine-ginen da aka kulle sun hada da: Babban Ofishin Jam'iyyar PDP na kasa. Ofishin hukumar tattara Haraji na kasa, FIRS dake Zone 5. Ofishin Access Bank dake Wuse. Da ofishin al'adun kasar China dake Zone 5. Da gidan man Total dake Zone 5. Da dai sauransu.
Hotuna: Wasu da ba’a san ko su wanene ba sun Kònà ofishin ‘yansanda a Rano dake Kano, Mutum daya ya mùtù

Hotuna: Wasu da ba’a san ko su wanene ba sun Kònà ofishin ‘yansanda a Rano dake Kano, Mutum daya ya mùtù

Duk Labarai
Hotuna: Kwamishinan yan sandan Kano ya ziyarci ofishin yan sanda da aka kona a Rano. Kwamishinan ‘Yan Sanda na Jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, tare da Shugaban Karamar Hukumar Rano, Hon. Mallam Mohammed Naziru Ya’u, sun kai wata ziyara ta gaggawa domin tattara bayanai kai tsaye a caji ofis din ‘yan sanda na Rano da ke Karamar Hukumar Rano a Jihar Kano. Ziyarar na zuwa ne sakamakon mummunan hari da wasu da ba a tantance ba suka kai a safiyar Litinin, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutum guda tare da lalata wasu sassa na ofishin ‘yan sanda a Rano. Kwamishinan ‘Yan Sanda ya ce wannan ziyara na cikin matakan bincike da tabbatar da tsaro a yankin. Ya kuma jaddada cewa rundunar ‘yan sanda tana daukar duk matakan da suka dace domin gano wadanda suka aikata wannan aika-aika da da...