Tuesday, March 31
Shadow
Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: An gano wata mùmmùnàr aika-aika da Umar Yayi kamin wadda yawa Matar aure da ‘ya’yanta

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: An gano wata mùmmùnàr aika-aika da Umar Yayi kamin wadda yawa Matar aure da ‘ya’yanta

Duk Labarai
A yayin da akw ta jimami da Alhinin Abinda Umar yawa matar aure da 'ya'yanta, wani ya fito ya bayyana wasu abubuwa da Umar ya aikata a baya. Ya bayyana cewa, dama can Umar ba mutumin kirki bane, a danginsu dama ba sonsa ake ba saboda halayensa marasa kyau. Ya bayyana cewa Umar ya taba zakewa kanwarsa, ya chyre mata Ido sannan yayi sanadiyyar rabata da Duniya Sannan yace an rufe abinne aka barshi tsakanin dangi ba'a gayawa Kowa ba dan a rufa asiri. https://www.tiktok.com/@mmgfishferming/video/7598586443207953671?_r=1&_t=ZS-93Kz4TSaWw5
Rashida Mai Sa’a ta jawo cece-kuce bayan cewa duk me sukar dan makullin da take sayarwa matan aure dake hana mazansu neman mata a waje Màzìnàchìnè

Rashida Mai Sa’a ta jawo cece-kuce bayan cewa duk me sukar dan makullin da take sayarwa matan aure dake hana mazansu neman mata a waje Màzìnàchìnè

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa'a Ta dauki hankula sosai bayan da ta bayyana cewa masu sukar dan makullin da take sayarwa matan aure dake hana mazansu neman mata a waje mazinata ne. Rashida ta samu Raddi daga masu fadakarwa a kafafen sada zumunta irin su Baffa Hotoro da Dr. Hussain Kano inda suka bayyana abinda take yi da cewa shirkane. https://www.tiktok.com/@zaidou1taza/video/7598550126881230091?_r=1&_t=ZS-93KuwLDRdVQ https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7597922764925783352?_r=1&_t=ZS-93KxHaK0AID
Kalli Bidiyon yanda diyar tsohon Gwamnan Kano, Fatima Ganduje ta kammala jami’ar Landan

Kalli Bidiyon yanda diyar tsohon Gwamnan Kano, Fatima Ganduje ta kammala jami’ar Landan

Duk Labarai
Wannan diyar tsohon gwamnan Kano, Kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje watau Fatima ce data kammala karatu daga kasar Ingila. Ta kammala karatunne daga jami'ar Kings College dake birnin Landan. Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa, ya halarci wajan taron kammala karatun na diyarsa. https://twitter.com/i/status/2014702329694404916
Shima Malam Haruna Mijin Matar da akawa aika-aika ya kamata hukumomi su tuhumeshi>>Inji Wannan matashiyar

Shima Malam Haruna Mijin Matar da akawa aika-aika ya kamata hukumomi su tuhumeshi>>Inji Wannan matashiyar

Duk Labarai
Wannan matashiyar ta bayyana cewa, shima Malam Bashir Haruna ya kamata hukumomi su tuhumeshi kan abinda ya faru da iyalansa. Tace bawai tana nufin shine yawa iyalan nasa abinda aka musu ba amma dai da kasashen da aka ci gaba ne, hadda shima da sai an bincikeshi. https://www.tiktok.com/@izzalatul.bidia/video/7597452658848419083?_r=1&_t=ZS-93JFCC4DWue
Kalli Bidiyon:Muna kiran da a saki Umar da ya yi aikata-aika a Chiranchi Dorayi, saboda ga masu laifi nan da yawa ana yafe musu>>Inji Wannan matashin

Kalli Bidiyon:Muna kiran da a saki Umar da ya yi aikata-aika a Chiranchi Dorayi, saboda ga masu laifi nan da yawa ana yafe musu>>Inji Wannan matashin

Duk Labarai
Wani matashi ya bayyana inda yayi kiran da a saki wanda ake zargi da yiwa uwa da 'ya'yanta aika-aika a Kano. Ya bayyana cewa dalilinsa shine Umar ya saduda kan abinda ya aikata. Sannan kuma akwai masu laifi da yawa da aka yafewa amma gashi shi an tsareshi. https://www.tiktok.com/@dandambu5/video/7598232906288450824?_r=1&_t=ZS-93JDKG19OUa