Saturday, December 6
Shadow
Kalli Bidiyon yanda aka kama wannan Tsohon wanda makaho ne yana tsaka da aikata Alfasha da Wata me Qananun Shyekaru

Kalli Bidiyon yanda aka kama wannan Tsohon wanda makaho ne yana tsaka da aikata Alfasha da Wata me Qananun Shyekaru

Duk Labarai
Wannan tsohon wanda makaho ne an kamashi da zargin aikata Alfasha da wata yarinya me shekaru 6. Yarinyar dai an saba aikenta wajensa ta kai masa abinci, ashe idan taje yakan rika saka yatsansa a cikin al'aurarta. Da abin ya isheta, wataran da aka aikata sai tace ba zata je ba. Sai aka aika wata, itama data je ya mata abinda yakewa waccan yarinyar har yana kokarin saka Al'aurarsa cikinta. Anan ne dai Asirinsa ya Tohnu. https://www.tiktok.com/@thevoiceofsharknation_/video/7569218381019204871?_t=ZS-91EJ1wBAbRI&_r=1
Kalli Bidiyo: Naga wasu matsiyatan malamai wai sunawa Trump Alqunut kar ya kawo Khari, To babu inda wannan Al-Qunut din zata je saboda malaman Karnukan Farautar ‘yan Siyasa ne>>Inji Adam Ashaka

Kalli Bidiyo: Naga wasu matsiyatan malamai wai sunawa Trump Alqunut kar ya kawo Khari, To babu inda wannan Al-Qunut din zata je saboda malaman Karnukan Farautar ‘yan Siyasa ne>>Inji Adam Ashaka

Duk Labarai
Tsohon soja me Da'awa, Adam Ashaka ya soki Al-Qunut da wasu malamai suka fara yiwa shugaban kasar Amurka, Donald Trump. Adam yace Trump ba musulmai yace zai kawowa Hari ba, 'yan tà'àddà yace zai kawowa hari kuma ko a musulunci hukuncin su hukuncin Khisa ne. Yace babu inda wannan Al-Qunut din zata je saboda malaman karnukan Farautar 'yan siyasa ne. https://www.tiktok.com/@adamashaka07/video/7570259235330690315?_t=ZS-91EGfx3ZkQ5&_r=1
Kalli Bidiyo da Hotuna: Yanda ‘Yan Shi’a suka fito zàngà-zàngàr nuna kin amincewa da kawo Kharin da Amurka ta shirya yi

Kalli Bidiyo da Hotuna: Yanda ‘Yan Shi’a suka fito zàngà-zàngàr nuna kin amincewa da kawo Kharin da Amurka ta shirya yi

Duk Labarai
'Yan shi'a da dama ne suka fito zanga-zanga dan nuna rashin amincewa da harin da kasar Amurka ke shirin kawowa Najeriya. An ga 'yan Shi'ar dauke da rubuce-rubuce da kwalaye dake nuna suna Allah wadai da wannan yunkuri na shugaban kasar Amurkar. https://twitter.com/NuhuSada0/status/1987106180787843503?t=mXQqvGpnY_unNWO08qWSQg&s=19
Kalli Bidiyo Ina baiwa shugaba Tinubu shawarar ya roki Trumo ya dakata kada ya kawo Khari Najeriya ya bashi kwanaki 100 sojojin mu su kara kaimi>>Inji Fasto Adebayo

Kalli Bidiyo Ina baiwa shugaba Tinubu shawarar ya roki Trumo ya dakata kada ya kawo Khari Najeriya ya bashi kwanaki 100 sojojin mu su kara kaimi>>Inji Fasto Adebayo

Duk Labarai
Babban Fasto, Fasto Adebayo yace yana baiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu shawarar cewa ya je ya roki shugaban kasar Amurka, Donald Trump kada ya kawo harin da yakw shirin kawowa, ya bashi kwanaki 100. Yace sai kuma Tinubu ya dawo Najeriya ya baiwa shuwagabannin sojoji umarnin su magance matsalar ko kuma a sauke su daga mukamansu. Faston ya bayar da wannan shawara ne a yayin da yake wa'azi a cokinsa. https://twitter.com/dammiedammie35/status/1987037427320406237?t=JvhaQGTUaYyiCxuw7aqohA&s=19
Manyan Sojojin Amurka sun gargadi shugaban kasar, Donald Trump da cewa akwai yiyuwar ko sun kawo Khari Najeriya ba zasu yi nasara ba

Manyan Sojojin Amurka sun gargadi shugaban kasar, Donald Trump da cewa akwai yiyuwar ko sun kawo Khari Najeriya ba zasu yi nasara ba

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, manyan sojojin Amurka sun fara baiwa shugaban kasar Amurka, Donald Trump shawara cewa ba lallai su yi nasara idan suka kawo Khari Najeriya ba. Sojojin sun ce akwai yiyuwar za'a sake tafka kuskure irin wanda aka yi a kasashen Syria da Afghanistan da Libya. Hakan na zuwane bayan da Sojojin suka mikawa shugaban kasar Amurkar tsarin kalar hare-haren da suke shirin kawowa Najeriya.
Kalli Bidiyon: Darikar Tijjaniyya Khafurci ne kuma Wallahi ko dana ya shigeta sai na tsyne mai Albarka na koreshi daga gidana>>Inji Wannan malamin

Kalli Bidiyon: Darikar Tijjaniyya Khafurci ne kuma Wallahi ko dana ya shigeta sai na tsyne mai Albarka na koreshi daga gidana>>Inji Wannan malamin

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama ya bayyan cewa Darikar Tijjaniyya Kafurcice. Malam ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da yake wa'azi inda yace ko mahaifinsa ne ya shiga Darikar Tijjaniyya to ya kafurta Hakanan yace ko dansa ya shiga Darikar Tijjaniyya sai ya tsine masa ya koreshi daga gidansa https://www.tiktok.com/@ibn.ali.alzakzaky/video/7570007527878937876?_t=ZS-91DCXAE1tgm&_r=1
Da Duminsa: Kasar Rasha ma ta yi magana kan Bharazanar Kharin da Trump yace zai kawo Najeriya

Da Duminsa: Kasar Rasha ma ta yi magana kan Bharazanar Kharin da Trump yace zai kawo Najeriya

Duk Labarai
Kasar Rasha a karin farko ta yi magana akan Barazanar harin da shugaban kasar Amurka, Donald Trump yace zai kawo Najeriya. Kasar ta bakin me magana da yawun ma'aikatar harkokin kasashen waje, Maria Zakharova tace tana saka ido akan Najeriya da abinda ka iya faruwa Ta yi kira ga kowane bangare dasu mutunta dokokin kasa da kasa. Hakan na zuwa ne bayan da kasar China tace tana tare da Najeriya sannan bata goyon bayan kowace kasa ta kawowa Najeriya Khari.