Friday, February 13
Shadow
Wata Sabuwa: Jafar Jafar yace Mutuminnan da ya yi ikirarin shi dan kasuwane ya baiwa Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu me babban Shago kyautar Mota da Shago a Sokoto, Ashe dansanda ne

Wata Sabuwa: Jafar Jafar yace Mutuminnan da ya yi ikirarin shi dan kasuwane ya baiwa Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu me babban Shago kyautar Mota da Shago a Sokoto, Ashe dansanda ne

Duk Labarai
A jiyane, Hutudole ya kawo muku rahoton yanda wani dan kasuwa ya baiwa Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu kyautar Mota da shago a jihar Sokoto. Rahama ta nuna Bidiyon yanda aka bata kyautar a shafinta na Tiktok. Saidai a wani Rahoto da mawallafin jaridar Daily Nigerian Jafar-jafar ya wallafa yace wannan mutumin dansanda ne. Ya kuma ce bai kamata a samu Dansanda da irin wannan hali ba. Saidai yace watakila yana wakilatar wanine. https://twitter.com/i/status/2020213730999439635
Kalli Bidiyon: Yanda ‘Yan Gombe suke cewa Farfesa Isa Ali Pantami yayi rawa a zagayen siyasar da yayi

Kalli Bidiyon: Yanda ‘Yan Gombe suke cewa Farfesa Isa Ali Pantami yayi rawa a zagayen siyasar da yayi

Duk Labarai
Wasu Bidiyon da suka biyo bayan zagayen siyasar da Farfesa Isa Ali Pantami yayi a garin Gombe sun jawo cece-kuce. Wasu Gombawa sun fito suna cewa Farfesa yayi rawa. Dama dai a ofishin jam'iyyar APC yayin da ya je sabunta katinsa na jam'iyya, sakataren jam'iyyar yae masa sai ya ajiyr malumta abuga ganga yayi rawa. https://www.tiktok.com/@nasiridrisadam1/video/7603431750219336981?_r=1&_t=ZS-93jFbizzx8D https://www.tiktok.com/@kul.da.lafiar.baki/video/7604014835621235976?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7604014835621235976&source=h5_m&timestamp=1770488596&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_a...
Kuma Dai kalli Bidiyon: An sake Baiwa Rahama Saidu me babbar shago, Mota da Shago kyauta

Kuma Dai kalli Bidiyon: An sake Baiwa Rahama Saidu me babbar shago, Mota da Shago kyauta

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu ta sake samun kyautar Mota da Shago. Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok inda aka ga ta bayyana cewa wani ne ya mata kyautar. Shi kuma a nasa jawabin yace, ya mata kyautar ne dalilin soyayyar da yaga tanawa Gwamnan jiharsu. https://www.tiktok.com/@rahamasaidu2/video/7603728956419853576?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7603728956419853576&source=h5_m&timestamp=1770483288&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&share_link_id...
Da Duminsa: Ji yanda ta kachame tsakanin bangaren Kwankwasiyya da suka koma APC da bangaren Ganduje

Da Duminsa: Ji yanda ta kachame tsakanin bangaren Kwankwasiyya da suka koma APC da bangaren Ganduje

Duk Labarai
Rikici ya ɓarke a taron masu ruwa da tsaki na APC a mazaɓar Dawakin-Tofa/Tofa/Rimingado a Kano Rahotanni na baiyana cewa rikicin ya ɓarke a taron masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC mai mulki a jihar Kano a yankin mazaɓar Dawakin-Tofa/Tofa/Rimingado. Wata jaridar yanar gizo, Arewa Updates ta rawaito cewa rikicin ya fara ne bayan da Hajiya Hasiya Aminu, shugabar mata ta jam'iyyar NNPP ta Dawakin-Tofa waɗanda suka koma APC, ta ƙalubalanci ɗan majalisar tarayya na yankin, Tijjani Abdulkadir Jobe, wanda tare da shi suka koma NNPP a can baya. Jaridar ta rawaito cewa Hajiya Hasiya ta ƙalubalanci Jobe wajen gazawa ta kulawa da ƴan jam'iyya, har take kiran da ya yi koyi da Shugaban Karamar Hukumar Dawakin-Tofa, Anas Mukhtar Bello DanMaliki da kuma Engr. Abba Ganduje, abin da ya hasala ɗan...
Wata Sabuwa: Matar nan me fina-finan Alfasha da aka gani tare da Sanata Adams Oshiomhole tace zata saki Bidiyon ta tare da Adams Oshiomhole suna holewa

Wata Sabuwa: Matar nan me fina-finan Alfasha da aka gani tare da Sanata Adams Oshiomhole tace zata saki Bidiyon ta tare da Adams Oshiomhole suna holewa

Duk Labarai
Wannan matar da aka gani tare da Sanata Adams Oshiomhole yana shafa mata kafa tace zata saki Bidiyon su tare suna aikata Alfasha. Ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta. https://twitter.com/i/status/2019813236703658194 Hakan na zuwane bayan da Sanata Adams Oshiomhole yace Bidiyon da aka ganshi yana mulmula mata kafa AI ne. Saidai ita tace ba AI bane Bidiyon da gaske sun hadu ita da sanata Adams Oshiomhole.
Kalli Bidiyon:Yanda ‘yan Najeriya sukawa shugaba Tinubu Ihun bamayi a babban masallacin Juma’a na Abuja

Kalli Bidiyon:Yanda ‘yan Najeriya sukawa shugaba Tinubu Ihun bamayi a babban masallacin Juma’a na Abuja

Duk Labarai
A yaune, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya je babban masallacin Juma'a na Abuja dan halartar daurin auren 'ya'yan karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle. Saidai wasu 'yan Najeriya sun nuna fushinsu akansa inda suka rika cewa bama yi yayin da suke fitowa daga cikin masallacin. https://twitter.com/i/status/2019861494897201549
Allah Sarki:Kalli Bidiyon maman Bintalo ta Labarina kwance cikin rashin lafiya

Allah Sarki:Kalli Bidiyon maman Bintalo ta Labarina kwance cikin rashin lafiya

Duk Labarai
Zee Gold, ko kuma maman Bintalo ta shirin Labarina kenan a wannan Bidiyon inda aka ganta kwance magashiyyan tana fama da rashin lafiya. https://www.tiktok.com/@trendingaccount04/video/7603824988788886791?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7603824988788886791&source=h5_m&timestamp=1770416012&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&share_link_id=57dbaf17-3b1f-4531-87ed-3bcb863b1767&share_app_id=1233&ugbiz_name=MAIN&ug_btm=b2001&link_reflow_popup_itera...