Thursday, July 16
Shadow
Kalli Bidiyon: Malamai da yawa a Arewa addinin karya suke koyawa, ba haka ake Musulunci a sauran kasashen Duniya ba>>Inji Soja Boy

Kalli Bidiyon: Malamai da yawa a Arewa addinin karya suke koyawa, ba haka ake Musulunci a sauran kasashen Duniya ba>>Inji Soja Boy

Duk Labarai
Tauraron mawakin Hausa, Soja Boya ya caccaki malaman addinin Addinin Musulunci inda yace addinin Karya suke koyarwa mutanen Arewa. Yace irin yadda Malamai ke koyar da Musulunci a Najeriya babu inda ake koyar da Musulunci haka a kasashen Duniya hatta kasashen Larabawa. Yace to shin Shi bahaushe yana tunanin shi kadaine zai shiga Aljanna kenan. Soya boy yace duk malamin da ya kara ce masa ba'a zo zama Duniya ba to uwarsa suka zo yi Duniya? Sannan yace kwanannan zasu fara cin uwar malamai. https://www.tiktok.com/@officialsojaboyy/video/7660652503427501332?_r=1&_t=ZS-97uQR1RDrYS
Kalli Bidiyon: Yanda ‘yan majalisa suka ki amincewa da Yusuf Gadgi bayan da yace ya kamata su gayyaci shugaba Tinubu ya musu bayani kan matsalar tsaro

Kalli Bidiyon: Yanda ‘yan majalisa suka ki amincewa da Yusuf Gadgi bayan da yace ya kamata su gayyaci shugaba Tinubu ya musu bayani kan matsalar tsaro

Duk Labarai
'Yan majalisa da yawa ne suka ki amincewa da bukatar abokin aikinsu Yusuf Gadgi bayan da yayi kiran cewa ya kamata su gayyaci shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya musu bayani kan matsalar tsaro. A Bidiyon da yake ta yawo a kafafen sada zumunta, An ga Yusuf Gadgi a mike yana jawabin cewa a gayyaci shugaba Tinubu. Saidai an ji da yawa 'yan majalisar na masa ihun cewa basu amince ba ya zauna. https://twitter.com/i/status/2075236629850071133 Hakan ya baiwa 'yan Najeriya da yawa mamaki inda wasu ke tambayar shin 'yan majalisar wa suke wakilta kuma zaman me suke a majalisar?
Kalli Bidiyon Yanda Kyawun dan Kwallon Najeriya, Maduka Okeke ya rikita matan turawa sai rububi suke akansa

Kalli Bidiyon Yanda Kyawun dan Kwallon Najeriya, Maduka Okeke ya rikita matan turawa sai rububi suke akansa

Duk Labarai
Dan kwallon Najeriya, Maduka Okeke ya dauki hankulan matan turawa inda suke ta yabawa da kyawunsa. Ya halarci wajan taron nuna kayan sawa na kawa a kasar Faransa inda acanne suka hadu da mawakiyar Amurka, Cardi B inda itama ta yaba da kyawunsa. https://twitter.com/i/status/2075297848715878545 Daga nan ne fa hankalin matan Amurkawa ya karkata zuwa garesu suke ta yabawa da kyawunsa. https://twitter.com/i/status/2075191445170880824 https://twitter.com/i/status/2075283955910115703 https://twitter.com/i/status/2075132309012103576 https://twitter.com/i/status/2075129474858074240
Kalli Bidiyon: Tashar BoshaTV ta saki Update din malamin da ya kira Momi Gombe da cewa Fasika ce

Kalli Bidiyon: Tashar BoshaTV ta saki Update din malamin da ya kira Momi Gombe da cewa Fasika ce

Duk Labarai
Mawallafin Bosha TV ya saki Update akan malamin da suka yi cacar baki da Momi Gombe bayan data ginawa iyayenta masallaci. Malamin ya zargi Momi Gombe da fasikanci. Wanda hakan ya jawo cece-kuce har abokiyar aikinta, Khadija MaiNumfashi tace zata shigar mata fadan. Saidai daga karshe Momi Gombe tace ta barwa Allah. A yanzu mawallafin Bosha TV yace ya gano shima malamin Fasiki ne https://www.tiktok.com/@boshavt/video/7660224165600906504?_r=1&_t=ZS-97sv76UdDym
Tauraruwar fina-finan Hausa A’isha Najamu ta bayyana irin jarabawar rayuwar data shiga wadda har tasa aka raba ta da ‘ya’yanta

Tauraruwar fina-finan Hausa A’isha Najamu ta bayyana irin jarabawar rayuwar data shiga wadda har tasa aka raba ta da ‘ya’yanta

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, A'isha Najamu ta bayar da labarin irin rayuwar Jarabawar data shiga wadda ta kai ga har an raba ta da 'ya'yanta. Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok tace ta kai ga har idan 'ya'yanta suka ganta basu gane cewa, itace ta haifesu. Ta kara da cewa, bata fatan sake komawa irin rayuwar jarabawar da ta shiga har ta mutu.