Friday, June 26
Shadow
Da Duminsa: Matan Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai dake tsare a hannun gwamnati sun bayyana wani mummunan abu da Gwamnati ta musu

Da Duminsa: Matan Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai dake tsare a hannun gwamnati sun bayyana wani mummunan abu da Gwamnati ta musu

Duk Labarai
Matar Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufai ta yi zargin cewa an yiwa wayarta data abokiyar zamanta, Aichatou kutse. Ta bayyana hakane a shafin ta na sada zumunta inda tace suna zargin Gwamnati, Kuma duk abinda ya samesu, gwamnati ce sila. Ta bayyana cewa an musu kutse ana saka ido akan abubuwan da suke aikatawa. Hakan na zuwane yayin da mijinsu ke can hannun jami'an tsaro ana tuhumarsa kan zarge-zargen daban-daban.
Kalli Bidiyon: Tauraron fina-finan Amurka, Giancarlo Esposito ya musulunta

Kalli Bidiyon: Tauraron fina-finan Amurka, Giancarlo Esposito ya musulunta

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Tauraron fina-finan Amirka, Giancarlo Esposito ya karbi Musulunci. Tauraron wanda yayi suna a fim din Breaking da sauransu an ganshi yana sallah a wani Bidiyo da ya karade kafafen sada zumunta. https://twitter.com/i/status/2068483303082967191 Rahotanni sun ce ya musulunta ne a kasar Saudiyya yayin da suke daukar wani fim kuma an yi sallah dashi.
Kalli Bidiyon: Hotal ne suke zagaye da Ka’aba me yasa ba’a cewa mutane iskanci suka je yi acan?>>Nafisa Abdullahi

Kalli Bidiyon: Hotal ne suke zagaye da Ka’aba me yasa ba’a cewa mutane iskanci suka je yi acan?>>Nafisa Abdullahi

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta bayyana cewa, Hotals ne suka zagaye Ka'aba kuma ana shiga otal din maza da mata. Tace me yasa mutanen dake zuwa can ba'a musu kallon sun je yin iskanci ne sai su a Najeriya? Nafisa ta bayyana hakane a hirarta da Nasiru Ali Koki. https://www.tiktok.com/@eeeshaofficial/video/7653649246943481108?_r=1&_t=ZS-97O96rAa54R
Kalli Bidiyon: Ni ke daukar nauyin tsohuwar matar Gfresh Al-amin, watau Maryam Nicki Minaj, kuma ni ke bata kudi, zan aureta ne aure na har abada>>Inji Hassan Make-Up

Kalli Bidiyon: Ni ke daukar nauyin tsohuwar matar Gfresh Al-amin, watau Maryam Nicki Minaj, kuma ni ke bata kudi, zan aureta ne aure na har abada>>Inji Hassan Make-Up

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Hassan Make-Up ya bayyana cewa shine ke daukar dawainiyar tsohuwar matar Gfresh Al-amin watau Maryam Nicki Minaj. Yace kuma shine ke bata kudi. Sannan yace zai aureta aure na har abada. https://www.tiktok.com/@officielhassanmakeup227/video/7653429765688265991?_r=1&_t=ZS-97O6tLkyyna Tuni dai Maryam itama ta yi reposting din wannan Bidiyon na Hassan Make-Up inda suke kiran junansu da kalaman soyayya. https://www.tiktok.com/@maryamnickim/video/7653455290666388756?_r=1&_t=ZS-97O7YoZOHhg
Kalli Bidiyon: Bayan da Nafisa Abdullahi ta ce bature zata aura, an gano cewa tana soyayya da wani bature kirista

Kalli Bidiyon: Bayan da Nafisa Abdullahi ta ce bature zata aura, an gano cewa tana soyayya da wani bature kirista

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta bayyana cewa idan ma zata yi aure, to ba zata auri Bahaushe dan Najeriya ba. Bature zata aura, musamman saboda sakawa mata ido da Hausawa kan yi su hanasu walwala. Saidai a cikin hirar, wanda yake hirar da ita ya nemi cewa, dan Allah idan ta tashi auren ta auro musulmi baturen. https://www.tiktok.com/@eeeshaofficial/video/7653151238220942613?_r=1&_t=ZS-97Mp7R89mTq
Ana zargin Budurwa a Kano da Shyekye saurayinta me mata da yara, sannan ta babbaqe gawarsa

Ana zargin Budurwa a Kano da Shyekye saurayinta me mata da yara, sannan ta babbaqe gawarsa

Duk Labarai
An yi janaʼizar matashi Ismaʼil Makaye da ke sanaʼar sayar da kayan kwalliya a unguwar Hotoro Tishama rasuwa, bayan ya rasu a gidan budurwarsa fitacciyar ƴar rawar Solon nan kuma ƴar TikTok Fati Cele. Daya daga makusantansa ya shaida wa Arewa Updates cewa, Cele ce ta fito daga cikin gidanta da safiyar Jumuʼa tana ihun gobara, kuma ko da aka shiga an tarar da shi ya ƙone kuma da alamun jini a jikinsa. Ya ce, ƴan sandan Dorayi Babba na tsare da Cele yayin da su ke ci gaba da bincike. Abokanansa da ƙawayenta sun ce, dama a baya sun samu saɓani tsakaninsu har ta kai sun rabu kafin a baya-bayan nan su sake daidaitawa. Fati Cele dai ƴar asalin jihar Borno ce da ke haya a unguwar ta Danbare, inda ta ke wasan Solo a wani gidan Gala da ke unguwar Sabon Garin Kano. Makusancin nasa...
Kalli Bidiyon: Naji dadin yanda musulmai da yawa basu goyi bayan Fati Muhammad data so saka addini a rikicin Davido da Rarara ba, Mutane yanzu sun waye an daina amfani da addini ana cutarsu>>Inji Alpha Charles Borno

Kalli Bidiyon: Naji dadin yanda musulmai da yawa basu goyi bayan Fati Muhammad data so saka addini a rikicin Davido da Rarara ba, Mutane yanzu sun waye an daina amfani da addini ana cutarsu>>Inji Alpha Charles Borno

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Alpha Charles Borno ta bayyana rashin jin dadinta da kalaman Tauraruwar fina-finan Hausa, Fati Muhammad inda tace bai kama Musulmai su rika goyon bayan Arne, Davido suna kin dan uwansu Musulmi Rarara ba Alpha tace taji dadin yanda taga a Comment mafi yawan musulmai basu goyi bayan Fati Muhammad ba inda tace a yanzu mutane sun waye an daina Amfani da addini ana cutarsu. Tace ita ta taso tana son Musulmai kuma ta daukesu a matsayin 'yan uwa. Tacewa Fati Muhammad ko dan ita abin bai taba shafarta ba ko wani nata shine take kare gwamnati akai? https://www.tiktok.com/@alphacharlesborno/video/7653282745698913543?_r=1&_t=ZS-97MgXt3OXqc
Kalli Bidiyon: Wai mu mata a Arewa mashina ne ko motoci da za’a rika cewa ba a barin mu sakaka, sai an rika kula damu? Nifa shiyasa ma koda zan yi aure, to bature zan aura>>Nafisa Abdullahi

Kalli Bidiyon: Wai mu mata a Arewa mashina ne ko motoci da za’a rika cewa ba a barin mu sakaka, sai an rika kula damu? Nifa shiyasa ma koda zan yi aure, to bature zan aura>>Nafisa Abdullahi

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi wadda a cikin kwanakinnan ta jawo cece-kuce sosai a kafafen sada zumunta saboda ta bayyana rashin muhimmancin aure da bayyana cewa ba lallai ta yi auren ba. A yanzu tace ko da ace zata yi aure, to Bature zata aura. Nafisa ta koka da cewa, A arewa sai a rika cewa wai mace ba'a sakinta sakaka sai an rika tallafota. Tace shin wai su mata mashinane ko motoci? https://www.tiktok.com/@nafeesat_official/video/7653059629332614430?_r=1&_t=ZS-97MX9KnEX2e