Wednesday, September 16
Shadow
Kalli Bidiyon: Yanda Mutanen jihar Zamfara suka rika fadin sai Atiku a yayin taron siyasa a gaban Gwamnan jihar Dauda Lawal Dare

Kalli Bidiyon: Yanda Mutanen jihar Zamfara suka rika fadin sai Atiku a yayin taron siyasa a gaban Gwamnan jihar Dauda Lawal Dare

Duk Labarai
Mutanen Jihar Zamfara sun rika fadin Najeriya sai Atiku a wajan yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Lamarin ya farune a gaban Gwamnan jihar na Zamfara, Dauda Lawal Dare. Bidiyon lamarin ya karade kafafen sada zumunta inda ake ta yadashi. https://twitter.com/emmaikumeh/status/2097944250625187933
Kalli Bidiyon: Mawakin Arewa, OGAbba da yake yawon shakatawa a kasar Ingila an hangoshi yana sallah yayin da ake Tiktoklive dashi yana ta shan yabo

Kalli Bidiyon: Mawakin Arewa, OGAbba da yake yawon shakatawa a kasar Ingila an hangoshi yana sallah yayin da ake Tiktoklive dashi yana ta shan yabo

Duk Labarai
Mawakin arewa da yanzu haka yake kasar Ingila yana yawon shakatawa, OGAbba ya dauki hankula bayan da aka ganshi a Tiktoklive yana Sallah. Saidai wasu sun lura da cewa da ya tashi Sallama yayi sallamar ne ta hannun hagu inda wasu ke cewa ba hagu bane, Kyamarace ta juya Bidiyon. https://www.tiktok.com/@j.bobomafia/video/7682805871675723026?_r=1&_t=ZS-99bqHoKln1z
Kalli Bidiyon: Kace nace ya barke a gidan Radiyon Brekete Family

Kalli Bidiyon: Kace nace ya barke a gidan Radiyon Brekete Family

Duk Labarai
Musayar kalamai ta barke a gidan Radiyo da talabijin na Brekete Family tsakanin shugaban gidan Radiyon, Ahmad Isa da Aminu Bolo. Ahmad Isa a karshe ya kira Kwamishinan 'yansanda na jihar Kaduna inda yace a zo a kama Aminu sannan ya kirashi da banza. Duk da dai daga baya yace fushi ne yasa ya Kira Bolo da Banza amma ya janye maganar. https://www.tiktok.com/@isa_man_united_kd/video/7683584169900903688?_r=1&_t=ZS-99bmkatJpYo Saidai Aminu Bolo yace ba zai yadda da cin fuskar da Ordinary President Ahmad Isa ya masa ba dan har dan garkuwa da mutane ya kirasa. Yace zai nemi a bi masa hakkinsa. https://www.tiktok.com/@bashirabdulkarim09/video/7683579487287594248?_r=1&_t=ZS-99bnccR7biU Sannan a karshe bayan da 'yansandan suka je gidan Radiyo na Brekete family, aka t...
Wasu da ba’a san ko su wanene ba sun raba matashi Khalil dan Shagamu da Duniya a gidansa dake Kano

Wasu da ba’a san ko su wanene ba sun raba matashi Khalil dan Shagamu da Duniya a gidansa dake Kano

Duk Labarai
Wasu da ba'a san ko su wanene ba sun raba matashi me sharhi a kafafen sada zumunta, Khalil dan Shagamu da Duniya a gidansa dake Kano. Dan Shagamu kamin barinsa Duniya yayi wani Bidiyo inda yake kira ga Hukumomi cewa 'yan Izala na farautar rayuwarsa inda aka ji yana kiran sunayen Gwamnan Kano da wasu malamai. Wannan Bidiyon ya dauki hankula sosai bayan rasuwarsa inda ake ta watsa shi a kafafen sada zumunta. https://www.tiktok.com/@sani_abdullahi02/video/7683586369884900629?_r=1&_t=ZS-99blLTh9EDi Hakanan kungiyar Amnesty international dake ikirarin kare hakkin bil'adama tace ya kamata Gwamnatin tarayya ta dauki matakin hana asarar rayuka. Sannan ta yi Allah wadai da abinda akawa Danshagamu. Hakanan Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya nemi hukumomi da su kamo ...