Kalli Bidiyon: Yanda Mutanen jihar Zamfara suka rika fadin sai Atiku a yayin taron siyasa a gaban Gwamnan jihar Dauda Lawal Dare
Mutanen Jihar Zamfara sun rika fadin Najeriya sai Atiku a wajan yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.
Lamarin ya farune a gaban Gwamnan jihar na Zamfara, Dauda Lawal Dare.
Bidiyon lamarin ya karade kafafen sada zumunta inda ake ta yadashi.
https://twitter.com/emmaikumeh/status/2097944250625187933








