Sunday, July 5
Shadow
Magidanci ya kàshe duka iyalansa sannan ya kàshè kansa saboda haushin Donald Trump ya ci zabe

Magidanci ya kàshe duka iyalansa sannan ya kàshè kansa saboda haushin Donald Trump ya ci zabe

Duk Labarai
Wani magidanci me suna Anthony Nephew dan kimanin shekaru 46 dake zaune a Duluth, Minnesota ta kasar Amurka ya kashe kansa. Lamarin ya farune da yammacin ranar Alhamis. Hakanan an ruwaito cewa mutumin ya kashe matarsa me suna Kathryn Ramsland 'yar kimanin shekaru 45 sannan ya kashe dansa me shekaru 7 me suna Oliver. Mutumin wanda bashi da addini kamin kashe kansa ya bayyana cewa yana gudun irin yanda masu addini zasu rika kallonsa a matsayin shedan shi da iyalansa da kuma kakaba masa dokokin addininsu. Mutane da yawa ne ke fama da matsalar tabin hankali a kasar Amurka.
Kalli Bidiyon yanda matar mutuminnan na kasar Equatorial Guinea da yayi lalata da mata 400 ke rufe fuskarta dan Kunya

Kalli Bidiyon yanda matar mutuminnan na kasar Equatorial Guinea da yayi lalata da mata 400 ke rufe fuskarta dan Kunya

Duk Labarai
Matar mutuminnan na kasar Equatorial Guinea da yayi lalata da matan aure sannan aka ga Bidiyon sama da 400 ta bayyana a bainar jama'a. Matar dai itama an ga wasu Bidiyo da aka zargi tana lalata da wani wanda ba mijinta ba. Lamarin ya jawo cece-kuce inda da yawa suka bayyana cewa dama duk me yi sai an masa. https://twitter.com/GistLovers/status/1855230310595637410?t=lFDV-yG-BcpC5BoNgf_ufg&s=19 A wani sabon faifan Bidiyon da ya bayyana an ga matar tana rufe kanta saboda kunya yayin da take kokarin shiga kotu. Ba dai a bayyana yaushe lamarin ya faru ba.
Kungiyar Kwadago zata tafi yajin aikin sai mama ta gani saboda gazawar Gwamnati na aiwatar da mafi karancin Albashin dubu 70

Kungiyar Kwadago zata tafi yajin aikin sai mama ta gani saboda gazawar Gwamnati na aiwatar da mafi karancin Albashin dubu 70

Duk Labarai
Kungiyar kwadagon Najeriya ta NLC ta baiwa membobinta umarni a jihohin da basu fara aiwatar da mafi karancin kasafin kudin dubu 70 ba su shiga yajin aikin sai abinda hali yayi daga ranar 1 ga watan Disamba. Shugaban kungiyar, Joe Ajaero ne ya bayyana haka bayan wata ganawa da suka yi a birnin Fatakwal na jihar Rivers. Ya kuma yi kira ga gwamnati da ta sake duba wasu tsare-tsaren ta wanda yace suke cutar da mutane inda yace hakan ya jefa mutane a matsin rayuwa da kunci. Shugaban kungiyar Kwadagon yace sun kafa kwamiti na musamman da zai duba da kulawa da yanayin aiwatar da mafi karancin albashin da wayar da kan ma'aikata su tashi tsaye su nemi hakkinsu.
Kalli hotunan motar Tesla Cybertruck ta Naira Miliyan 224 da mawaki Davido ya siya

Kalli hotunan motar Tesla Cybertruck ta Naira Miliyan 224 da mawaki Davido ya siya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Mawakin Najeriya, Davido ya bayyana sabuwar motar da ya siya ta Tesla CyberTruck. Motar dai kirar 2024 Matte Black Tesla Cybertruck kudinta sun kai kwatankwacin Naira Miliyan 224. Davidi ya wallafa maganar sayen motar ne s shafinsa na sada zumunta. Kuma Tuni masoyansa suka fara nuna son kotar da tayashi murna.
Maza ku daina neman kara girman mazakutarku, Ka zama Gwani wajan gamsarda mace shi ake bukata ba girman mazakuta ba>>Inji Fasto Sam Adeyemi

Maza ku daina neman kara girman mazakutarku, Ka zama Gwani wajan gamsarda mace shi ake bukata ba girman mazakuta ba>>Inji Fasto Sam Adeyemi

Duk Labarai
Babban Fasto na cocin Daystar Christian Centre Sam Adeyemi ya bayyana cewa, maza su daina damun kansu da son kara girman mazakutarsu. Ya bayyana hakane a wajan zaman cocin na ranar Lahadi. Yace mafi yawan ci matsi ne musamman daga kafafen sadarwa zamani ke sanya mutane neman maganin karin girman mazakuta wanda daga baya da yawa ke yin danasanin yin hakan. Yace iya amfani da mazakutar wajan gamasar da macene shine abu mafi muhimmanci ba girmanta ko tsawonta ba. https://www.youtube.com/watch?v=y8podTJjpnM Yace maza su mayar da hankali wajan fahimtar abinda matansu ke bukata a gado yafi neman maganin kara girman mazakuta amfani.
Ji yanda wahalar rayuwa ta jefa kananan ‘yan mata masu shekaru 14 zuwa 16 Kàrùwàncì a Najeriya

Ji yanda wahalar rayuwa ta jefa kananan ‘yan mata masu shekaru 14 zuwa 16 Kàrùwàncì a Najeriya

Duk Labarai
Kananan 'yan mata wadanda basu kammala karatun sakandare ba sun samu kansu a halin karuwanci saboda tsadar rayuwa da talauci. A wani rahoto da jaridar Punch ta hada a Legas, wakilin jaridar ya je wani otal a Mushin inda ya nuna kamar shima ya je yin lalata da kananan yaranne. Manajan Otal din ya hadashi da wata me suna Mayowa 'yar kimanin shekaru 16. Da suka ware, ya fara mata tambayoyi inda tace ta je Legas ne daga garin Ilaro na jihar Ogun. Tace a lokacin da ta baro gida shekarunta 15 kuma dolene yasa ta bar gidan saboda iyayenta talakawa ne basa iya kula da ita, basa iya turata makaranta. Tace da ta je Legas ta fara yiwa wata mata aiki ne inda matar ta rika hada ta da Masu harkar kwaya. Tace wata rana jami'an tsaro sun je wajan inda suka tarwatsa su dalili kenan da ta ...
SERAP ta ɓuƙaci Tinubu ya hana ministan Abuja da gwamnoni bai wa alƙalai motoci da gidaje

SERAP ta ɓuƙaci Tinubu ya hana ministan Abuja da gwamnoni bai wa alƙalai motoci da gidaje

Duk Labarai
Ƙungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta yi kira ga Shugaba Tinubu da ya hana ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike da gwamnonin ƙasar 36, daga karɓe iko da aikin hukumar kula da harkokin shari'a ta Najeriya, (NJC), da shugabannin kotuna ta hanyar bai wa alƙalai motoci da gidaje. SERAP ta ce, waɗannan abubuwa ƙarara sun saɓa wa tanade-tanaden manufofi da ke ƙunshe a kundin tsarin mulki na rabon iko tsakanin ɓangarorin gwamnati da kuma tsarin bin doka, kuma hakan zai sa a riƙa kallon ɓangaren shari'a a matsayin kamar wanda yake ƙarƙashin ɓangaren zartarwa. A wata wasiƙa ta ankararwa da mataimakin darektan ƙungiyar, Kolawole Oluwadare, ya fitar a jiya Asabar, ya ce, kamata ya yi 'yansiyasa su nesanta kansu da ɓangaren shari'a, kuma su mutunta tare ...
An ba ni minista ne domin APC ta ƙwato Kano – Yusuf Ata

An ba ni minista ne domin APC ta ƙwato Kano – Yusuf Ata

Duk Labarai
Sabon ƙaramin ministan ƙasa na gidaje da raya birane, Yusuf Abdullahi Ata, ya ce ƙudurinsa shi ne jam'iyyar APC ta ƙwato jihar Kano a 2027. Ata ya bayyana hakan ne bayan da ya koma Kano bayan da aka rantsar da shi a matsayin ɗan majalisar zartarawa ta gwamnatin tarayya. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai, Ata ya bayyana cewa : “An nada ni muƙamin ne saboda siyasa kawai, APC ta rasa jihar Kano yanzu kuma za ta ƙwato ta. Babbar matsalar daga Kano ta Tsakiya take kuma daga nan nake. “Duk da matsayina na minista zan ci gaba da zama a wannan mazaɓa, za mu yi aiki tuƙuru domin ganin APC ta ci jihar Kano a 2027.,” in ji Ata. Ƙaramin ministan ya bayar da tabbaci ga Shugaba Tinubu cewa a 2027, jihar Kano za ta kasance ta APC....