Ba kasarka ta UAE ba, Musulunci ya riga zuwa Afrika kamin ya je Madina>>Gimba Kakanda ya mayarwa da Balarabe da yace a wajansu Bakaken Fata suka koyi Addini Martani
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Wani Balarabe da ya yiwa wani dan Najeriya gorin cewa a wajansu aka koyi addini, ya sha raddi daga wajan Gimba Kakanda.
Wani dan Najeriya ne ya nuna rashin jin dadi game da yanda kasar UAE ta taya Kiristoci murnar Kirsimeti.
Balaraben dan kasar ta UAE wanda ke amfanin da sunan Imam of Peace ya cewa dan Najeriyar ya kyalesu dan a wajansu aka koyi addinin Musulunci.
Saidai Gimba Kakanda yace masa Musulunci ya riga zuwa Afrika kamin yaje Madina ballantana ma kasarsa ta UAE.
Y...








