Friday, July 17
Shadow

Sanata Natasha ta bayyana gaban Kotu a wajan shari’ar kalubalantar dakatar da ita daga majalisa

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, wadda ke wakiltar yankin Kogi ta Tsakiya ta isa Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a yau Talata don sauraron karar da aka shigar a kanta.

Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN) ya ruwaito cewa Mai Shari’a Binta Nyako ta sanya ranar yau talata domin sauraron karar raina kotu da shugaban majalisar dattawa ya shigar kan Akpoti-Uduaghan.

Mai Shari’a Nyako ta dage sauraron shari’ar zuwa ranar Litinin mai zuwa domin ci gaba da sauraron karar gaba ɗaya.

  • Jaridar Arewa
Karanta Wannan  YANZU YANZU: Hukumar DSS ta fara kama mutanen da suke ɗora Bidiyon Sojojin ƙasar Faransa da suke a Nigeria a kafafan Sada Zumunta, inda Yanzu haka Jami'an tsaron farin kaya (DSS) sun cafke ɗan gwagwarmaya Mahadi Shehu, bisa zargin yaɗa bidiyon Sojojin Faransa a shafinsa na X, da ke nuna cewa akwai masaukinsu a Nijeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *