Wednesday, August 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Adam A. Zango ya bayyana dalilin da yasa yake yawan sakin matansa

A wata hira da aka yi da Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango an tambayeshi dalilin da yasa yake yawan sakin matansa.

Yace ba abune da zaizo kafafen sada zumunta yana fadi ba.

Amma yace laifinsa

@drtvnigeria

“Ba komai ne za ka zo ka yi wa ‘yan media bayani ba. Ka bar kowa da tunaninsa da fahimtarsa” – Adam A. Zango #AdamAZango #DRTV #Kannywood #HausaMovies #ViralVideo

♬ original sound – DRTV Nigeria – DRTV Nigeria
Karanta Wannan  Kudaden da Abubakar Malami ya sata sun fi wanda EFCC ta gano yawa>>Inji Abdurashid Maina

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *