Tuesday, July 7
Shadow

Wata Sabuwa: An baiwa Ali Nuhu Wa’adi ya fito ya tallata Shugaba Tinubu ko a kwace mukamin da aka bashi

Rahotanni sun bayyana cewa an baiwa Ali Nuhu Wa’adin sati daya ya fito ya tallata Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ko a kwace mukamin da aka bashi.

Daya daga cikin jaruman masana’antar Kannywood ce ta fallasa hakan.

Tace ana zargin Rarara ne ya kai gulmarsa sama cewa baya shiga harkar yiwa shugaba Tinubu yakin neman zabe da yake yi, shiyasa aka saka masa wannan wa’adi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Gwamnan jihar Naija ya jawo cece-kuce sosai bayan da aka ganshi ya shiga coci an yi irin addu'ar kiristoci dashi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *