
Wannan wani mutum ne da ya shiga Club watau gidan rawa a Lagos ya sayi giya ta naira Miliyan 9 ya sha ya kuma rabawa mutane.
Da aka tashi an tambayeshi kudi inda yace bashi da ko sisi.
An dai kira ‘yansanda suka kamashi.

Wannan wani mutum ne da ya shiga Club watau gidan rawa a Lagos ya sayi giya ta naira Miliyan 9 ya sha ya kuma rabawa mutane.
Da aka tashi an tambayeshi kudi inda yace bashi da ko sisi.
An dai kira ‘yansanda suka kamashi.