Wednesday, April 15
Shadow

Yajin Aikin NLC:Lamura sun tsaya jik a Abuja

Rahotanni sun bayyana cewa tituna da ma’aikatu babu mutane sosai a Abuja saboda yajin aikin da kungiyar kwadago ta NLC ta tsunduma a yau, Litinin.

Rahoton yace babbar kotun kasa, ma’aikatar mata ta tarayya, da sauransu duk an kulle saboda yajin aikin.

Kungiyar NLC dai ta shiga yajin aikinne saboda nuna rashin jin dadin Naira dubu 60 da gwamnatin tarayya tace zata biyasu a matsayin mafi karancin Albashi.

Karanta Wannan  Faduwar da Tinubu yayi zata iya faruwa akan kowa, Cewar Sheikh Pantami, saidai da yawa sun sokeshi akan bai ce komai ba kan kashe-kashen da ake a Arewa amma gashi yana kare shugaban kasa

1 Comment

Leave a Reply to Kalli Bidiyo: NLC ta kulle jami’ar Kaduna Polytechnic - Hutudole Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *