Thursday, March 5
Shadow

‘Yansanda 5 sun Rigamu Gidan Ghàskìyà bayan Khàrìn Kwantan Bauna a jihar Bauchi

Yansandan Najeriya 5 ne suka rigamu gidan gaskiya bayan Harin Kwantan Bauna da aka Afka musu a jihar Bauchi.

Lamarin ya farune a kauyen Sabon-Sara dake karamar hukumar Darazo ta jihar inda aka kira ‘yansanda dan su kawo dauko kan rikicin makiyaya da manoma.

Saidai bayan isarsu wajan wasu ‘yan Bìndìgà sun Afka musu da hari inda aka Khashye ‘yan Bìndìgàr da yawa.

Daidai ‘yansanda 5 ma sun rasa rayukansu.

Wadanda suka rasa rayukan nasu sune :

  1. DSP Ahmad Muhammad (SID)
  2. ASP Mustapha Muhammad (10 PMF)
  3. Inspector Amarhel Yunusa (10 PMF)
  4. Inspector Idris Ahmed (10 PMF)
  5. Corporal Isah Muazu (AKU)
Karanta Wannan  Ji yanda aka kama matashi da zargin aikata Alfasha da matar abokin mahaifinsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *