Wednesday, April 29
Shadow

‘Yansanda 5 sun Rigamu Gidan Ghàskìyà bayan Khàrìn Kwantan Bauna a jihar Bauchi

Yansandan Najeriya 5 ne suka rigamu gidan gaskiya bayan Harin Kwantan Bauna da aka Afka musu a jihar Bauchi.

Lamarin ya farune a kauyen Sabon-Sara dake karamar hukumar Darazo ta jihar inda aka kira ‘yansanda dan su kawo dauko kan rikicin makiyaya da manoma.

Saidai bayan isarsu wajan wasu ‘yan Bìndìgà sun Afka musu da hari inda aka Khashye ‘yan Bìndìgàr da yawa.

Daidai ‘yansanda 5 ma sun rasa rayukansu.

Wadanda suka rasa rayukan nasu sune :

  1. DSP Ahmad Muhammad (SID)
  2. ASP Mustapha Muhammad (10 PMF)
  3. Inspector Amarhel Yunusa (10 PMF)
  4. Inspector Idris Ahmed (10 PMF)
  5. Corporal Isah Muazu (AKU)
Karanta Wannan  Na Allah basa karewa: Kalli Bidiyon yanda dan Sahu ya mayar da Naira Miliyan 4 da wani dan kasuwa ya manta a cikin kekensa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *