
Wannan wasu matane da suka fito zanga-zanga a Jos jihar Filato inda suke daga tsumma sama suna gayawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Falle dayane.
Sun koka da rikicin Jos din wanda ya lakume rayuka inda suka zargi Gwamnati da rashin daukar mataki.
Bidiyon nasu ya dauki hankula sosai.