Saturday, May 16
Shadow

Kalli Bidiyon: ADC ta kwace mana El-Rufai, Sannan ta Kwace mana Abubakar Malami, Sannan ta kwace mana Rotimi Amaechi dan haka ba zamu barsu su zauna lafiya ba sai mun tarwatsa su>>Inji me magana da yawun APC

Jigo a jam’iyyar APC ya bayyana cewa, zasu ci gaba da ganin cewa sun yi dukkan mai yiyuwa dan tarwatsa jam’iyyar ADC.

Yace ADC ta kwace musu Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, da Abubakar Malami, da Rotimi Amaechi dan haka ba zasu zuba ido su gansu sun yi nasara ba.

Yace Kuma suna ADC din yasan suna nasu kokarin wajan gurgunta jam’iyyar APC dan haka suma zasu yi iya nasu kokarin.

Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Arise TV.

Karanta Wannan  Daga Yau Na Yi Bankwana Da Goyon Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Manchester United, Saboda Na Samu Damar Mayar Da Hankali Kan Muhimman Abubuwan Da Suka Jibanci Rayuwata, Inji Zakari Haruna Ajiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *