Sunday, April 12
Shadow

Kalli Bidiyon: Aure nake so kuma wallahi ba da wasa nake ba, duk me sona da gaske yamin magana>>Inji Fatima

Tauraruwar Tiktok me suna Fatima ta bayyana cewa aure take son yi.

Ta bayyana hakane a shafinta ta Tiktok a Bidiyon guda biyu data yi inda a na farko tace aure take so.

Daga baya kuma ta sake fitowa ta jaddada bukatarta.

Tace duk me sonta ya mata DM, inda ta kara da cewa, a garin Kaduna take.

Karanta Wannan  Zan Shiga gaba wajan Nemawa Nnamdy Khanu Afuwa a wajan Gwamnati idan ya nuna Nadama>>Inji Sheikh Gumi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *