
Tauraruwar Tiktok me suna Fatima ta bayyana cewa aure take son yi.
Ta bayyana hakane a shafinta ta Tiktok a Bidiyon guda biyu data yi inda a na farko tace aure take so.
Daga baya kuma ta sake fitowa ta jaddada bukatarta.
Tace duk me sonta ya mata DM, inda ta kara da cewa, a garin Kaduna take.